da white rebom pink din tooms ta saka a kafarta kafin ta jawo akwatinta ta fito parlo.
Zaune ta samu Furanko a parlo yana jiran fitowarta,da mamaki ta karasa wurinsa tace"yaushe ka shigo ne".
"Dama bazaki sani ba,don nace su barki ki shirya tunda murna kike zaki tafi ki barni" Furanko ya fada.
Dariya tadanyi kafin tace"kada ka dauka haka Furanko kasan inason kasancewa dakai ur my best friend u know".
Kamo hannunta yayi ya zaunar da ita,abincin da Nani ta ajiye ya dauko zai bata a baki,rike hannunsa tayi tace"I will do that ".karba tayi ta soma ci kadan tadanci da sauri ta mike kasancewar agogon hannunta data duba taga time ya tafi,bankwana tayima su Nani kafin ta shiga motar Furanko suka wuce airport.
Fitowa tayi daga motar don yanzu zasu tashi,kallonta Furanko keyi cike da tsantsar soyayya wani irin kara jin sonta yake a ransa,hura masa iskan bakinta tayi ,firgigit ya dawo daga duniyar tunanin daya afka.
" me kake tunani nixan wuce"ta fada .
Rungumarsa tayi tace"I'm going to miss u".
Karfin hali Furanko yayi yace"miss u too,ki kula da kanki sai wani lokacin"
Murmushi tayi ta shafa gefan fuskarsa kafin ta juya ta tafi.
Har jirginsu ya tashi Furanko yana wurin tsaye tunanin ya zaiyi da soyayyar Sarena yake,tun suna yara suke tare amma ya kasa fada mata yana sonta gashi hartatafi ta barshi dole yasan abunyi.
A jirgi zaune take cikin farin ciki ta rasa meye dalili,sitmate dinta ta kalla Dattijone mai kyau yasha manyan kaya bamai haske bane sosai saidai kyakyawa ne farin glass ne a idanunsa yana duba jarida,haka kawai taji mutum ya burgeta kallonsa kawai takeyi har suka iso.
Juyowa yayi zai dauki bag dinsa karama dake gefanshi da sauri ta rike tace "Bari zanyi ,zan dauka maka".
Murmushi yayi yana jin son yarinyar a jikinsa har cikin ransa yake sonta,tare da tata ta hada ta dauko suka futo,tsaye tayi cak jin wata iriyar sanyayyar iska da bata tabajin irinta ba tana ratsata har cikin kwakwalwar kanta,furzar da iskan bakinta tayi sannan tabi bayan mutumin har inda ya zauna,aje masa bag din tayi sannan tace"zan wuce Daddy ".
Wani irin yar yaji a jikinsa data kirasa da Daddy dukda hausarta bata fita sosai ya fahimci abunda take nufi" ki tsaya y'ata yaro na yazo,saimu ajeki gida".
"Na gode Daddy ,ban taba zuwa Nigeria ba,ballantana na fadi inda zanje,Driver dina ya karaso ".
Murmushi Abee yayi sannan yace" na gode Allah yayi maki albarka kinji".
Batasan me zata fada ba amma tadai San addu'a yayi mata "na gode" ta fada sannan ta juya ta tafi.
Binta yai da kallo ya fada a fili"yarinya mai kirki da musulmace dataji dadi kuwa akwai taemako".
Tafiya takeyi ta isa wurin driver dinta don ta ganesa ta hanyar waya da sukeyi ,a hankali take tafiya kanta a kasa ji tayi ta bugu da mutum luuuuuu tayi kasa zata fadi,cikin sauri Manab ya ruko hannunta yana bata hakuri.
Wani kallo ta bisa dashi don bata fahimtar abunda yake fada siririn tsaki taja ta wuce.gyada kai kawai yayi ya wuce wurin Abee.
Daukarsa yayi a mota sai faman sannu yake masa suka wuce gida.
Itama mota ta shiga suna tafiya tana bin ko ina da kallo before su karaso katsina daga kano.
"Kaga Jawad ka tashi daga wannan yamutsin abuncin da kakeyi da saika shekara kana yi sarkin bakin rai kawai,kuma kasan yau Nabila zata dawo gidan nan ,saran idan tazo ka mata wannan bakin mishkilancin da rainin wayan daka saba,kuma kasan halin innarku sarai kan Nabila babu abunda bazata iya ba.
Kawar dakai yayi gefe cikin sanyin murya yace" ae dama gulma ta kawota sai inga Uwar da zata dauka a gidan".
"Haka zaka kare sarkin bakin rai ,Allah ya shiryeka".
Be sakebi takan Ummanba ya mike ya nufi part dinsa ya zube bisa tafkeken gadonsa,kallon pic din Minad yakeyi yana sakesake arai yadaiyima picdin zuro,ga kuma murmushin da yakeyi.
Duk kwakwata dole na kyale Jawad donko na kasa gane komai yake fada.
A gajiye su Sarena ta karaso gida dake GRA da sauri ta hada iyayen nata ta rungumesu tana fadin irin missing dinsu datayi.
Cike daso da kauna da farin ciki suka tarbi y'ar tasu suna jin kaunarta.
Da gudu Nabila ta shigo gidan tana kwalawa Umma kira ,ba laifi tana da kyau saidai daka kalli farinta kasan bleecing ke aeki ya maida ita fara bata da kiba doguwa ce tayi kyau kwalliyan datayi,da gudu ta rungume Umma tana jin dadi
" keni karki karyani kinjiko ,duk murnar ne"
Tabe baki Nabila tayi tace"kinsan nayi missing dinki shiyasa nace zan dawo nan da zama fa Umma".
"To Allah ya bamu ikon rikeki da gaskiya y'ar albarka,zako muji dadi".Umma ta fada
M'I love u
πππππ
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: ππππ
πππππ
*ASALI NA*
ππππ
πππππ
Na
*MARYAM ISMAIL*
πkainuwa writer's association
United we sand and succed:our ambition is to entertain & motivate the mind of reader's
Page7β£
Some days later
Sarena ta fara zama y'ar gari domin Mona na nuna mata wurare da dama a gare,magana taiwa iyayen akan cewa zata nemi aeki a companyn da Mona ke aeki,ko kadan badan ransu yasoba suka barta domin basa son bacin ranta.
Tun sassafe ta shirya cikin riga da siket ,siket din yellow colour mai roba iya karsa rabin cinyarta ,riga ta saka yellow mai hannun Vest sannan ta dauko boyfriend jaket black colour ta saka ,daure gashinta tayi ,dogon takalmi Mae tsini black colour ta saka tare da bag dinshi ,Key din motarta ta dauko tayo waje tana duba agogon hannunta .
Da sauri Mother ta tareta tace "haba bazaki break ba,kuma ki bari driver ya kaiki banason fitanki ke kadai".
" is OK Mother zanyi break anjima,kuma na soma gane gari nasan inda zanje basai kin damu dani ba".Sarena ta fada
Bude baki Mother tayi zatayi magana,da sauri Dad ya rufe mata baki yace"ki barta taje,bana son kina matsa mata".
Rungumesu tayi tare tace"bye bye"bata jira cewarsu ba ta fice daga gidan,kai tsaye wurin Motarta ta nufa kirar Vive black colour ta shiga ta fita daga tankamemen gidan.kai tsaye companyn ta nufa tasan anan zata iske Mona.
Ajiyar zuciya Mother ta sauke tace "kawai na damu da itane"
"Na sani Lissa amma karki damu ,babu abunda zai sameta" Samol ya fada yana rungume Lissa a jikinsa.
Titowa yayi sanye da black suit sai farar inner wear yayi tokin jikar laptop dinsa na a hannunsa yayi masifar kyau ga wani sihirtaccen kamshin dake fita a jikinsa,kai tsaye dianing area ya nufa,anan ya iske su Daddy ,gaeshesu yayi,cike da zumudi Nabila tace"Yaya Jawad ina kwana".
Ba yabo babu fallasa yace"qlau".zama yayi a chair yana furzar da iskan bakinsa.
"Kiyi saving dinshi kinji Daughter" Momy ta fada.
Tam ya daure fuska wani mtsssss yaja tsaki ,wani irin mugun kallo ya bita dashi ,ya tashi ya dauki bag dinsa ya fice ko bankwana.
"Uban yan bakin rai,baka daiji dadi ba". Umma ta fada.
Murmushi Daddy yayi yace" sai kunbi yaronnan a hankali domin kunfi kowa sanin halinshi ,ke kuma Nabila saikin daure kin hada da hakuri akan Yayan naki".
Yana fita kai tsaye company ya nufa office din Manab ya wuce dayake shine M.D na company, Jawad kuwa Director ,fuska daure ya shiga office din ya zauna ba tare dayace kala ba,Shima Manab bai tankashiba saida ya ida yan danne dannensa a laptop sannan yace"yadai mutumin yau na ganka a fusace".
Mtsssss tsaki yaja before yace"Momy ce mana,sai ta rika saka wannan yarinyar tanamin abu bacin sunsan bana so".
Dariya Manab yayi yace "to minene a ciki ba kanwarka bace sarkin son girma".
" kaga kaima karka batamin rai malan"Jawad ya fada a fusace.
"Iz OK,yanzu ba wannan ba,yau sabuwar ma'aikaciyarmu zata fara aeki ,a America tayi karatu result dinta yayi kyau komai da muke bukata tana dashi,don haka itace ,assistant Director, mataimakiyarka,tunda dama a kujeran ba kowa".
" ba damuwa"kawai ya fada ya fice ya nufi office dinsa.
A parking space tayi parking sannan ta Ciro waya ta kira Mona ba jima ta karaso suka shiga ciki,office din Manab suka shiga,kallonta kawai yake yanason tuno inda ya taba ganin face dinta amma ya kasa itama haka,sharewa yayi ya ida mata abunda zaimata ya turata office dinta.zata fara aeki daga ranar.godiya sukayi suka futo,Mona kam wucewa tayi office dinta itama.
Tsayawa tayi a bakin office din nasu sannan tayi knocking, "yes come in" ya fada.
A nutse ta fara taku zuwa cikin office din ta isa kusa da table dinsa,tun daga kan santaleliyar kyakyawar kafarta ya soma kallonta har zuwa kyakyawar fuskarta wani irin dummmm yaji a kirjinsa lokacin da suka hada ido da ita,itama hakan taji ya faru da ita,daurewa tayi tace"Morning sir,nice sabuwar office mate dinka da zamu fara aeki tare".
Dan murmushi yayi da gefan baki yace"your welcome".
Hannu ta mika masa tace"thank u,I'm Sarena Samol nice to meet u".
Shima hannun ya bata suka gaesa yace"I'm Jawad Al-Ameen,nice to meet u too"
Wani irin yar yaji lokacin da hannunwansu suka hadu,wurin table din daya nuna mata ta nufa ta zauna,tasowa yayi ya Dan nununa mata aekin dake garesu da yarda suke aekin,godiya ta masa ta soma aekin.
M'I love u all
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: ππππ
πππππ
*ASALI NA*
ππππ
πππππ
Na
*MARYAM ISMAIL*
πkainuwa writer's association
United we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers
*IT UR DAY YAYA HAYAT*
*when a year is dead,a year is born,when poverty dimishes,riches overflows,when sadness is gone ,happinesses is all that u have so as u have achieved from the past..happy birthday! Yaya hayat ones again.*
Page9β£
Suna isowa asibitin da gudu aka iso da gadon daukar mararsa lafiya,aka dorashi a sama aka soma turashi zuwa emergency da gudu Sarena ta juya zata bisu riko hannunta Manab yayi ya jawota,jikinsa ta fada tana kuka mai tsima zuciya,rarrashinta ya somayi yana bata hakuri yace"kiyi hakuri dama yanayin haka cos yana da ciwan zuciya ,kada ki damu zaiji sauki".
Share hawayen idonta tayi tace"ciwan zuciya,me kuma ke damunsa meya rasa haka".
Shiru Manab yayi yana kallonta ya kasa fada mata komai,tunani yakeyi da yanzu Minad takai kamar haka ko ,kuma da yanzu suna tare,ji yayi hawaye na neman zubo masa yayi sauri ya kauda kai gefe dai dan fitowar Salim suka wuce office, anan akabar Sarena tanata saka da warwara a ranta.
Gaesawa sukayi da Salim sanan yace"yanzu kuma me akayi masa,ciwansafa yana kara gaba fa".
Murmushin yake Manab yayi yace"look at u kaima kasan damuwar ae basai an masa komai bama yana tashi".
Dafe kai Salim yayi yace"wallahi Manab i don't want to lose my friend, ya kamata I yanzu mu fallafawa Allah lamarinsa domin shikadai yasan inda Minad take kuma shizai kareta".
"Haka ne friend buh kasan yanda Jawad da Minad suka taso,abun yafi karfinmu saidai mu tayasa da addu'a,bari na kirawo su Umma".
Lokacin aka fito da Jawad a bed yanata sharar baccinsa daki aka canza masa,da sauri Sarena ta shiga dakin tana kallonsa cike da fargaba da tsoro,addu'an ya tashi kawai takeyi wayanta ne ya soma ringing tana duba taga Mom ,dauka tayi jin tana kiranta emergency yasa ta sauke wayar a kunne ta juya tana duban Manab dake bayanta.
" don't worry, Ummansa tana zuwa yanzu zaki iya tafiya,kiji kiran da ake maki,hannu tasa ta janye gashinkanta zuwa baya,ta duka ta sumbanji Jawad a goshi"tace,fatan samun lafiya,kawai na damu dakai, I will be going"ta fadawa Manab
"Ga car key dina kije da ita".
" no am ok zan dauki mota naje company na dauki tawa"bata jira mezaice ba ta fice daga dakin da sauri tana duba Jakarta,ashhhhh naji ta fada tana dafe gefen kanta yayinda Nabila itama taja baya rike dakai tace"ke dabbar inace bakya ganine ko hanyan ance ta tsohoce kafura kawai".
Juyar dakai Sarena tayi ta duka ta dauki wayanta tabi ta gefanta ta wuce,da sauri Nabila ke shirin binta Umma ta riko mata hannu tace"kiyi hakuri muje muga yayanki".
"Umma harta isa wacece ita,aena rike face dinta zamu hadu wata ran" Nabila ta fada tana kumfar baki.
Sarena kau taje company ta dauki Motarta tuna maganganun Nabila a kanta ya tilasta mata ta yanke hukunci dole ta samu Wanda zai koya mata Hausa sosai ko biyansa zatayi,da wannan tunanin ta isa gida.
Tana shigowa parlo ta saki Jakarta a chair ta dauki glass cup mai dauke da ruwan sanyi ta kurba,da sauri Lissa ta nufo ta kamata tace"ke Sarena meke damunki naga kin damu da yawa haka?".
Murmushi Sarena tayi tace"a'a Mom kada ki damu ba komai bane ,kawai na gaji ne"
"Ki samu kiyi wanka ki huta kinsan na damu dake sosai" kama hannunta tayi suka shiga dakin Sarena,taimaka mata tayi ta cire kaya ,saida ta tabbatar ta shiga toilet sannan ta baro dakin,kai tsaye kitchen ta nufa wutin Nani kas tasa ta hadawa y'arta abinci takai mata daki.
Tana fitowa wanka taci karo da abinci a table ,tsane jikinta tayi sannan ta saka vest da karamin sikat rabin cinya ta feshe jikinta da turare ko bra bata saka ba,sama sama taci abincin sannan ta kwanta a bed tana tunanin Jawad da haka har bacci ya kwasheta.
Su Umma kam suna shiga sukayi kan Jawad ,Umma ta soma shafa masa fuska,a hankali ya fara bude idonsa yana binsu da kallo harya isa kan Manab"ina Sarena?".abunda ya fada kenan.
Murmushi Manab yayi yace"ta samu emergency call ne taje gida wurin Mamanta,kada ka damu tana lafiya"
Sai a sannan ya kalli Umma yace"sannu da zuwa".
Murtuke fuska tayi tace"ae nasa baka ganniba,tunda saida ka gama tambayar wacce ta fini".
"Kiyi hakuri " kawai ya fada.Nabila ta soma masa ya jiki cikiciki ya ansa kafin yace"nifa mu koma gida bazanyi zaman hospital ba,ina Salim din yake".
A dole suka sallamesa a ranar badon sunso ba saidon kafewarsa don tunda ya fada sunsan zai iya tafiyarsa gida ne.
Bayan wani lokaci Jawad ya warke tas yau tun sassafe yake shiri zai koma office as everyday wankan suit yayi white colour da inner black yayi masifar kyau sosai kaman ba shiba fitowa yayi yadanyi break ya kama hanyan company, parking yayi ya fito yana takun kasaita kai tsaye office dinsu ya nufa a kofa sukayi karo da Sarena tsaye sukayi suna kallon juna,sanye take da White wando har kasa sai black riga mai Dan karamin hannu gashinta a gyare yake ta zubosa har gadon bayanta yanata sheki plat shoe ne kafarta baki tayi kyau sosai sai zuba kamshi takeyi,kallon juna sukeyi kamar a yau suka fara ganin juna.
Wai Allah kuyi hakuri da wannan
M'i love u all
Ur comments is needed shizaisa mu zage my gane kuna so mitayi maku typing ba ji ba gani
πππππππππ
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: ππππ
πππππ
*ASALI NA*
ππππ
πππππ
Na
*MARYAM ISMAIL*
πkainuwa writer's association
United we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers.
Page8β£
Cikin sauki Sarena ta gane komai da company ke bukata da aekinta ,ba laifi sun saba da Jawad yana sakan mata fuska har labari sukeyi a tare cikin kankanin lokaci sukayi wani mugun sabo da ita.
Zaune take a chair dinta ,tana sanye da dogon riga iyakarsa rabin cinyarta purple colour ta daure kanta da purple riboms dogon takalmi ne kafarta farare tas fuskarta tadanyi simple makeup sai kamshi take kallon farar agogon dake hannunta tayi taga tuni time ya wuce gashi Jawad bezo ba haka nan taji ta damu,Ciro wayarta tayi kirar IPhone ta soma kiran layinsa harta tsinke ba'a daga ba,kara kiran layin tayi.
Nabila dake gefen wayan ta juya ta dubi fuskar Jawad dake sharar bacci akan makeken gadonsa sannan ta dauko wayan *Special* ta gani ya bayyana akan screen din wayan,wani bakin ciki ne ya turniketa ta daga wayan.
Ajiyar zuciya Sarena ta sauke sannan tace"thank god,meke faruwa bakazo office ba,duk kasa na tsorata".
Wani murmushi meban takaici Nabila ta saki idanuwanta suka canza kala tace"Ke malama dakata kin cikamin kunne,idan kinason zama cikin farin ciki ki fita daga hanyan mijina,karuwa kawai"bata jira cewar Sarena ba ta katse wayar.
Bin wayan da kallo Sarena tayi tana nazarin maganganun da aka fada mata,bata wani fahimci abunda aka fada ba amma tasan fadane ake mata,ji tayi babu dadi kawai saita share taci gaba da aekinta.
A hankali Jawad ya soma bude idanuwansa ya saukesu akan Nabila dake rike da wayarsa,kara tamke fuska yayi yace"uban meye ya hadaki da wayata?".
"Dama haka zaka fada ae,komai zan maka baka gani ya kamata a yanzu ka gane cewa *ina sonka*Yaya Jawad so kake sonka ya kasheni,ka tausayamin mana".
Mikewa yayi zaune yana binta da mugun kallo yace" ke ina wasa dake ne?,yaushe har kika samu daman fadamin haka zan takaki a wajen nan,ubanwa yace kika shigoman daki".fizge wayansa yayi ya tankadata kasan bed din kanta ya bugu da kasa.
Hawayen bakin ciki suka fara gangaro mata a fuska ta dafe kai"tace ko kasheni zakayi bazan taba daina sonka ba,kuma zanga ita y'ar iskar yarinyar dake kiranka"da gudu tabar dakin ta toshe bakinta ta nufi dakinta tana kuka.
Hankalinsa a tashe ya duba wayan yaga wacce ta kirashi ganin number din Sarena yasa ya dafe kai yana tunanin meta fada masa.shawara yayi yaje office din yanzu,da sauri ya mike ya fada toilet jiki ba kwari yayi wanka ya futo ya shirya cikin shadda kaftan blue colour ya saka hula ya feshe jikinsa da turare ya dauki carkey dinsa ya fice daga gidan.
Waya take da samol yana fada mata zaizo Nigeria, ganin Manab ya shigo ne yasa ta yanke wayan tace"I will call u back".
Mikewa tayi tace"morning sir"
"Morning ,dama nazo na fada maki, abokin aekinki bashi da lafiya but he is getting better".
Zaro ido tayi tace"oh my God,ciwo ba dadi,ina masa sannu".
Gyada kai Manab yayi ya fice daga office din.
Cikin harabar Company din yayi parking ya futo jikinsa babu karfi ko kadan tafiya ya somayi a hankali har ya isa office din Manab,zama yayi a chair yana dafe zuciyarsa yana maida numfashi sama sama,saida ya huta sannan yace" akwai damuwa fa,Sarena ta kira wayana Nabila ta dauka and nasan doke wulakanci zata mata".
Dariya Manab yayi yace"meye na damuwa anan,inba son Sarena kake ba meye na damuwa don an fada mata magana".
Mugun kallo Jawad yawa Manab yace"ae ban fada maka ina sonta ba,and ba dariya nazo kamin ba".
"C'mon kadaina sanya damuwa a ranka,kasan ciwan dake damunka,ka saukakawa ranka inaga zaifi"
Mikewa Jawad yayi ya fita daga office din ganin babu mafita a wurin Manab saima iskancin da yake masa,tsaye yake wurin stair's lokaci daya zuciyarsa ta wani irin buga da karfi ya dafeta kasa ya tafi luuuu ya fadi a sume da sauri mai kula da wurin yayi sama ya fadawa Manab,da gudu ya futo yayo wurinsa yana kiran sunansa.
Dai dai a idan Mona da sauri ta kira wayan Sarena tace"ki fito kasa Mr Jawad ba lafiya".
Bata jira Mona ta ida magana ba ta jefar da wayar ta fito da gudu tana isowa tasa hannu ta janye Manab gefe ta kankame Jawad ta fashe da kuka tana kiran sunansa.
Manab yai karfin hali yace "Is OK,mu tafi asibiti yanzu".
Mota aka sakashi har lokacin Sarena tana rike dashi tana kuka ,kafin su isa Manab ya kira Salim ya fada masa,Salim abokinsu ne tare sukayi makaranta.
M'I love u all
Ur comments iz needed pls
09030953294
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: ππππ
πππππ
*ASALI NA*
ππππ
πππππ
Na
*MARYAM ISMAIL*
πkainuwa writer's association
United we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers
Page1β£0β£
Saida suka dauki tsawan lokaci a haka kafin Sarena ta kauda idonta daga kallonsa,kama leban bakinsa yayi yana tsotsa sannan yace"u didn't Miss me right ?".
Murmushi tayi ta goge kwallan dake gangaro mata a kyakyawar fuskarta ta fada a faffadan kirjinsa ta rungumesa tace"ka daina fadan haka,kasan ka tsoratani kada ka sake wannan ciwan kaji".
Dariya yayi har hakoransa suka bayyana yace"Ashe kin damu dani".
Dukan wasa takai masa tace"ban damu ba"kama kunnensa tayi tajashi zuwa ciki tana fadin"ka barni zan mutu da aeki ,to yau har 6 muna office saika gama aekinka.
Shagwabe fuska yayi yace"Special I can't do it today".
"C'mon my Dear u must,iz ur problem ,zauna ka fara aeki time na tafiya".
Dariya sukayi duka ya zauna ya soma aeki yayin da Sarena ta zauna kusa dashi tana kallon kyakyawar fuskarsa data dade tana mararin ganinta.
Da sauri Lissa tasha gaban Samol tace" hakan bazai taba yuwuwa ba,inason Sarena ka sani,duk ranar rabuwa da ita ka saka a ranka ranar mutuwar Lissa kenan".
"Bawai ina nufin haka ba Wife ,nima ina Son Sarena kin San wannan,kuma bazan taba bawa Aminu damar ya gane tana raye ba,tuni ya dauka ta mutu" Samol ya fada.
"To indai haka ne,meye nasa na kiranka mezai maka ,kayi kokarin rabuwa dashi pls". Lissa ta fada idanuwanta cike da hawaye.kama hannuwanta biyu yayi yace" na dauka maki alkawari kin"sumbatarta yayi ya tashi ya tafi zuciyarsa cike da tunani.
A gidan hutawar Alhaji Aminu suka hadu ,musabaha sukayi suna fuskantar juna a makeken parlor dinsa,kallon yaransa yayi tuni suka fice suka barsu su biyu kadai,nuna masa wurin zama yayi ya mika masa glass cup dake dauke da lemon me sanyi,karba yayi yadan kurba.
"My friend, na kiraka ne don na tabbatar da magana akan Minad".
Murmushi Samol yayi yace" u know Minad ta dade da mutuwa,ganinai tana kokarin tona mana asiri tana komawa kalar Babanta kamanninsu sak,kuma taki sakin jiki damu,kuma aena fada maka lokacin dazan badata a kasheta".
Dariyar Mugunta Alhaji Aminu yayi yace"kayi daidai shiyasa nake sonka,amma wacce yarinya CE a wurinka kake riko budurwa".
Saida gabon Samol ya fadi amma ya daure ya dauko wayarsa ya kunna tuni pic din shi da Sarena ya bayya a gaban screen din ya nunawa Alhaji Aminu yace"y'ar 6ter din Lissa ce data rasu".
"Karka damu I trust u,na dauka Minad ce ka boyemin gaskiya,da kuma haka ta faru dakasan abunda zan iyayi".
Dariyar rashin tsoro Samol yayi yace"ni da kai kowa yasan kowa so nima ae kasan abunda zan iyayi kar tasan kar ne".
Dariya sukayi tare da tafawa sannan sukayi sallama Samol ya taho gida.
Alhaji Janir ne zaune yana duba jarida a tankamemen parlonsa Wanda fasaltashima bata lokacine sai Wanda ya gani,dago kai yayi ya kallo wani tankamemen pic dake manne a bangon na wata kyakyawar yarinya y'ar shekara biyar,Amma ce keta faman gogeshi tana kallo da alama tana matukar son yanayin.
Tasowa Abee yayi ya kamota ya zaunar da ita yace"ke kullun bakya gajiya da aekin goge photo?".
Murmushi Amma tayi tace" wannan pic shine Minad dina,shi nake kallo nakejin dadi dole na kula dashi indai ni da gaske mahaifiyar Minad ce,dukda a yanzu na fidda rai da samun ta",ta fada tana share hawayan daya gangaro mata a fuska.
Rikota Abee yayi yana goge mata hawaye yana bata hakuri,kafin yace"ba'a fidda rai da rabo kuma inaji a jikina Minad zata dawo garemu,kuma tana kusa damu.
M'I love u all.
Ur comments iz need
09030953294
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: ππππ
πππππ
*ASALI NA*
ππππ
πππππ
Na
*MARYAM ISMAIL*
πkainuwa writer's association
United we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers.
Page1β£1β£
Share hawayen idonta tayi ta rike hannun Abee tace"ina fatan haka,ranar kuwa Allah kadai yasan irin farin cikin dazan shiga Abee narh".
Rungumota yayi suka wuce part dinsa tuni ta manta da damuwar dake damunta.
"Kana ganin Sarena tana sonka yanzu,kada kayi abunda zaka cutar da ita mana". Manab ya fada tare da duban Jawad.
Murmushi Jawad yayi yace" sure an zaka gani"kamo hannun Manab yayi suka fito daidai saitin inda Sarena zata iya kallonsu ta kumaji muryarsu.
Waya Jawad ya fito da ita ya soma magana"eh Swt kinsan yanayin aekin namune,buh yau da dare zanzo kinsan nayi missing dinki Baby nah,amma kinsan na daure da rashin ganinki ko 2days"
Wani irin mumunar faduwar gaba ta dirarwa Sarena wani irin gugumin abun taji ya tsaya mata a zuciya ,hawayene suka soma gangarowa ga kyakyawar fuskarta ta fada a zuci"dama ba sona yakeba,yasa nina kamu da sonsa "jefar da file din hannunta tayi ta figi Jakarta tayo waje da gudu.
Kiran sunanta Jawad ya somayi amma ko juyowa takiyi,tana isa ga mota ta bude ta shiga ta figi Motar da wani irin mumunar gudu, a tsorace Jawad yace" kada tajiwa kanta ciwo fa".
Harara Manab ya masa yace"to laifin waye komai zai faru"yana fadan haka ya wucewar sa