Su fa suka rainani ni ban kulasu ba cin kayan dadina nake kawai suka fara tsokanata."
Dafe kai ya yi, ya ce, "ki durkusa akan gwiwarki yanzu nan zaki dauki hukunci."
Salma ta zare ido , "cab hukunci? Hukunco aradun Allah ba mai dukana kuma naki dukawa kan gwiwar."
Kara zabga mata dorinar hannunsa ya yi da ta saki wani sauti sai da ya karade School din.
Jin hayaniya tayi yawa yasa Saheer saurin fitowa.
Salma ya gani tsaye tana rike da baya tana bambami ga sauran student mata biyar jina jina sun bugu wata har bakinta ya kumbura mai kumatu ma ya yi combis haka ma goshi sai kyalle yake na azaba.
Yana zuwa Salma da gudu ta koma bayan shi ta tsaya tana rike shi, "mijin wallahi su suka raina ni yaran can kuma ka ce musu ni matar aure ce,kuma kai ne mi......
Kafin ta karasa ya mata wata irin gigitacciyar tsawar da sai da ta razana.
Ya ce.....
Saura page daya free pages su kare maza hanzarta ki fara biyan naki domin har yanzu ba a fara asalin wasan ba😻 shagali na gaba.
500 ne kacal
8103080717
Aisha Abdullahi Sani
Opay
Or
1453215759
Aisha Abdullahi Sani
Access Bank
Evidence of payment to
08103080717
[7/1, 8:43 AM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: *°°°MATAR HEDIMASTA°°°*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
©️ *XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH*
PAGE-8
"Ki mun shiru kar in kara jin bakinki anan gurin."
Salma ta cuna baki tana un uni kasa-kasa.
Saheer ya ce, "Oya ka daukesu aje ayi ma wajen da suka ji ciwo dressing in an gama kuma su zo office su sameni."
Salma dai tanata magana kasa-kasa , "aradun Allah yara suka ƙara rainani sai na ci musu mutunci marasa karfin banza da wofi kawai."
Jan hannunta Saheer ya yi ya shiga da ita office dinsa sai da ya rufe kofar kafin ya rike bakinta da hannu, "kin ga wallahi in kika kara cemun wani mijin ko miji a cikin makarantar nan sai na yanke miki baki sai na farfasa miki shi ya yi caɓa-caɓa."
Kokarin fara bude baki ta cijeshi tayi ya yi saurin sake mata bakin.
Murgudawa ta yi kafin ta ce, "to karya na yi? Ai ba karya na yi ba kai mijina ne ko kaƙi ko kaso ehee kai mijina ne mijin Saheeru mijin Salma e."
Ta fada tana juya jiki.
Ganin ya ciro wata dorina yana fadin , "au ba za ki daina din ba kenan ko?"
Da gudu ta bude kofar office din ta fice tana, "ai ba karya nake fada ba bare ace ba kyau indaina."
Ta wuce class abunta.
Tsaki Saheer ya yi ya koma ya zauna.
Lokacin tashi kuwa na yi da gudu ta koma office din tana fadin, "an tashi,ka zo mu tafi gida mi...."
Kallon da ya bita da shi ne yasata yin shirun dole ta tsaya tana murmurguda baki tana wurgi da hannu.
Keyn motarshi ya dauka yana, "daga yau ba tare zamuna zuwa ba da kafafunki zakina zuwa school dinnan kuma kar ma ki kara nuna kin sanni."
Taɓe baki ta yi , "unm oho ohon maka dai."
Ta bi bayanshi ta shige motar ta zauna.
Da sauri ya janye motar ya bar School din domin bai son kowa ya fahimci tare suke.
Aiko suna zuwa gidan ta baje a falo zata yi kuka, "yunwa nake ji ni wallahi,yunwa nake ji."
Ji ya yi kamar bai san me take fadi ba ya wuce cikin daki ya shiga toilet.
Ta bi bayanshi tana zuwa ta bankada toilet din ya tuɓe wando kenan zaiyi fitsari.
Idonta idon jikinsa.
Wata kara ta sake tana rufe baki da hannu.
"Na shiga uku na mutu na lalace kai kuma naka abun macijine zabgege ashe." Sambatu ta fara barkate kuma tana tsaye ta kura masa ido taki tafiya.
Cikin fushi ya tura kofar sai da ya buga mata goshi.
Ta rike goshin tana tsaye agun, "mugu kawai mai maciji aradun Allah sai na rama ji zaka fasa mun goshi."
Gaban mirror taje tana kallon goshinta.
Kwafa ta yi ta ce, "kyakkyawa dani yana son ya cuceni ya bata mun fuska,zan yi maganinka ysn."
Man shafawa ta dauka taje daidai tais din dake bakin toilet din inda yana fitowa zai fara takawa a hankali ta shafa man.
Sai da ta tabbatar ta shafa yadda mutum na takawa santsi zai ja shi ya fadi kafin simi simi ta fice a dakin ta tsaya a bakin kofar tana leƙe.
Aiko yana fitowa da santsi ya ja shi ya yi wata irin sulewa sai ga kanshi a gefen gado ya bugu daram.
Har cikin ranshi yaji wata irin azaba na ratsa shi yana sa hannunshi a goshi ya ji kamar an daura masa wani tulu.
Salma mai zata yi ban da dariya harda rike ciki.
Musamman da ya tashi ta ga goshin shi ya kumbura har tana birgima a kasa.
"Wayyo ni da fatanya sunan wani abu, ji kai har wani sheƙi yake kamar naman akuya wayyo cikina,maganin mutum ai kenan in dai mutum ya ce shi mugu ne zai ga mugunta."
Saheer bai kulata ba har sai da ya kalli kanshi a madubi.
Lokaci gudu yanayin kamaninsa har ya canja goshi ya kumbura sintim.
Yana kallonta ta kara shekewa da dariya.
Binta ya yi a guje ita ma ta fara gudu......
*Da dai na so in tsaya da free pages 8 Dinnan amman yanzu saura 2 pages zamu kai page 10 In sha Allah a hanzarta a gama payment masoyan asali nice matar Hedimastan ga fa ko kun daina kaunata ne ban sani ba? Inga ruwan alert mussaman Xh Narrative Nest members*😻😂
MATAR HEDIMASTA
500 ne kacal
8103080717
Aisha Abdullahi Sani
Opay
Or
1453215759
Aisha Abdullahi Sani
Access Bank
Evidence of payment to
08103080717
[7/2, 12:57 PM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: *°°°MATAR HEDIMASTA°°°*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
©️ *XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH*
PAGE-9
Haka suka dunga zagaye gidan daga ciki har waje, ko a jikinta ganin tana kokarin mai da shi karamin mahaukaci karfi da ya ya kyaleta yana numfarfashi ya koma daki.
Kwanciya ya yi akan gado ban da haki babu abun da yake yi,ga azaban da goshin sa ke yi masa, ga shi kuma sai ƙulu yake karawa kamar wanda ake sawa yeast.
Ya rasa meke masa dadi,kwanciyar ma ya gagara,ya kwanta ya kifa kai, ya tashi ya juya yana kallon sama,ya koma gefe shi kadai dai yasan abun da yake ji ya rasa ina zai sa kanshi ya ji dadi.
A karshe wani barcin azaba ne ya dibesa ba tare da ya ankare ba.
Ita kuwa Salma kitchen ta shiga dake ta iya kunna gas caraf ta kunna
Tana, "mutum na jin yunwa baza a bashi abinci ba,dadinta ma ai nima na iya girkin yi zan inci in koshi abuna."
Ruwa ta fara zubawa a tukunyar sannan ta dibo shinkafa ta ko aunawa batai ba ta zuba.
Sauran man gyadan da ya dafa indomie da shi ta kwashe ta zuba a ciki.
Sauran magin indomie dinma ta dauka tana, "bara muji wannaan kuma mene ne." Ta zuba a hannunta kafin ta lashe a baki, dariya ta fara tana, "aradun Allah dandanon girki ne, ji kamar madara madara." Ta juyeshi kaf a cikin shinkafar ta dauki ludayi ta juya,ta juya shi sosai kafin ta rufe ta fita falo tana, "umm kafin abincin ya yi bara inyi kallona ma."
Bai fi minti daya ba taje ta kara dubawa ta diba ruwan ta dandana , "umm da saura gaskiya amman shinkafar nan zata yi dadi sosai."
Ta kara rufewa kafin ta koma falon ta ci gaba da kallo.
Tana cikin kallo barci ya sace ta.
Abinci tun yana yi a hankali har ruwa ya tsotse ya fara konewa.
Har hayaki da ƙauri ya fara karade kitchen din da falon tana ta sharban barcinta ko a jikinta.
Saheer na barci kamar ance ya farka ya fara jiyo wani irin hayaƙi.
Da sauri ya tashi aiko yana zuwa har kitchen din ma ya gama karadewa da hayaki ya cika fal.
Da sauri ya kashe gas din yana toshe hanci ban da tari babu abun da yake saboda ya riga ya shaƙi hayakin, Salma har lokacin bata san meke wakana ba barcinta take harda gwarti.
Sai da ya daidaici daidai duwawunta ya maka mata duka, a zubure ta farka ta zata fara masifa kuma da ta kalleshi ta kalli goshinsa bata san lokacin da ta fashe da wata irin makirar dariyar mugunta ba.
Ƙara kula ya yi ya ce, "wai ke duk bayan mintuna shashancin naki karuwa yake? Ki daura abinci ki zo nan ki wage baki kina barci? Da yanzu kin ja mana gobara fa."
Sai a lokacin ta tuna da da abincinta.
"Innalillahi wayyo abincina." Ta fada tana wucewa ta gefensa ba tare da ta kula shi ba.
Tana zuwa ta sa hannu ta jefar da murfin tukunyar saboda zafi sannan tasa zaninta ta sauke tukunyar gabadaya ya kone yyi baki sai dan kadan a tsakiyan tukunyar da bazai wuce cokali goma ba.
Bajewa ta yi a kasa kitchen din ta ja tukunyar gabanta tana kuka tana ci, "Ban da mugunta ace abar abincin mutum ya kone baza ana duba masa ba, wannan ai mugunta ne da son zuciya kuma aradun Allah sai na ci sai dai bakin ciki ya kashe mutum."
Don takaici kasa kulata Saheer ya yi kawai ya zauna a falon ya yi tagumi.
Shima wata azababbiyar yunwa ya fara ji gashi bazai iya shiga kitchen din ya yi girki ba.
Tashi ya yi kawai ya fice masallaci ya fara zuwa ya yi sallah sannan ya wuce 3D Resturent ya ci abinci har ya fito kuma sai ya koma ya yi takeaway ya sa a mota.
Bai koma gidan ba har sai da dare ya yi.
Yana komawa yaga gidan da dakin kaca-kaca har wani hamamin wari ne yake tashi.
Ita kuwa tana zaune gaban tv tana kallo tana ta sheƙa dariya ko a jikinta.
Har ya shigo bata sani ba sai da ya kashe tv kafin ta juya tana , " wani dan iskan ne ya kashe mun kallona." Tana rufe baki suna hada ido.
Ya ce , "Dan iska ko? Inaga dai duk ranar da na fasa miki bakin nan naki zaki setu ki rage rashin kunyar nan da fitsara kuma maza ki tashi ki gyara gidan nan tas domin ni ba dan aikin ki bane."
Bin falon da kallo ta fara yi kafin ta kalleshi, "ina za a gyara me ye ya faru a gidan?"
Saheer ya ce, "kin makance ne? Na ce ko kin makance ne ko kazantar taki ce ta shahara?"
"Yoo shahara na nawa kuma? Ai ni sunana ma a kauye shahararriya salame." Salma ta fada tana murguda masa baki.
Kasa hakuri ya yi ya cire belt dinsa zai maka mata cikin Muryar sauri ta ce, "zan yi wallahi zan gyara."
Ya nuna mata kitchen da hannu.
To maza muje ki fara da nan sai kin wanke komai kuma kinyi moping.
A kanta ya tsaya da belt din a hannunsa ya na yi mata direction yadda zata yi tana yi tana kuka.
Domin ba saba aiki tayi ba ta wanke ya ce bai wanku ba ta sake wankewa a haka har ta gama wanke wanken.
Mopping din kuwa da rarrafe ta karasa tana yi tana zufa.
Tana gama gyara kitchen din ya ce su dawo falo ma ta gyara, nan ma haka ya tsaya sai da ta gyara shi tsaf.
Don dole bakinta ya mutu ta kasa magana bare motsawa a inda ta zauna.
Ganin dare ya yi takeaway din da ya tawo da shi ya bata.
Aiko tana karba ta fara ci hannu baka hannu kwarya.
Tana gama ci ta baje agun sai barci.
Saukar ruwa taji a fuskarta Saheer na fadin ta tashi taje tayi sallah.
Tsaki tayi tana kokarin komawa.
Ganin ya dauko belt ai tuni ta tashi aranta tana, "aradun Allah duk abun da ka mun yau sai na rama ai kowa ya ci tuwo da ni miya ya sha."
Sai da yyi sallar isha kafin ya dawo gidan ya kunna TV tana zaune a gefe yana zama ita ma taje kusa da shi ta zauna.
Tsawa ya dakata mata yana, "wani irin iskanci ne wannan? Dallah nemi wajenki ki zauna."
Bata kula shi ba kuwa ta zauna a gefe tana kallonshi.
Can anjima ta kalleshi sai sun hada ido sai tayi kwafa sai ta kawar da kai haka ta dinga yi har sai da ya kashe tvn yaje ya kwanta ita kam tana zaune.
Lakashi tayi sai da ta tabbatar ya yi barci sannan ta jura farar jallabiyarsa a jikinta ta shafa farar hodo a fuskarta ta bude kanta gashinta kamar hamtar yan iska a tsattsaye.
Wutar dakin ta kashe sai na falon kadam kadan dake haska dakin.
Ta shiga dakin tana Wata irin ƙatuwar muryar tana kiran sunan shi, "SAHEERUUUUUU SAHEEERUUUU SAHEERRUU."
Kamar a mafarki Saheer yaji yana kiran shi aiko yana bude ido me zai gani.....
*Gobe zamu gama free pages In sha Allah*
500 ne kacal
8103080717
Aisha Abdullahi Sani
Opay
Or
1453215759
Aisha Abdullahi Sani
Access Bank
Evidence of payment to
08103080717
[7/3, 9:53 AM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: *°°°MATAR HEDIMASTA°°°*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
©️ *XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH*
PAGE-10
*Last Free Page*
Fararen kayan kawai yake ganin alama ana motsi kuma ana kiran sunan shi.
"Innalillahi wa inna illaihir ra'ji'un,na shiga uku,na shiga uku." Ya fada yana ƙankame jikinsa yana janyewa zuwa karshen gadon.
Ya gama tsorata.
Ita kuwa Salma ƙara binshi take tana kiran sunan shi tana, "kar ka ƙara taɓa mana diyarmu salame kar ka kuskura ka kara dukanta ko yi mata kallon banza."
Yana jin wannan maganar ya gane Salma ce.
Cikin ɓacin rai ya tashi ya kunna wutar dakin idonta a rufe Bata san har ya tashi ba ci gaba da zaro zance take tana, "in ka kuskura ka kara taɓa mana diyarmu sai mun halakakaaa." Saukar marin da taji ne ya sata saurin bude ido.
Saheer ya ce, "in ke baki hallaka ni ba ni na hallaka ki ai wawiya kawai."
Da harara ta bi shi tana, "Oho dai Allah saka min mugu kawai mai kan agwagi." Ta karasa maganar tana ficewa da sauri.
Tsaki ya yi ya ce, "idiot." ya koma ya kwanta abun shi.
Sai da ta kara tabbatar da cewa ya koma barci kafin a hankali ta shige ta kwanta.
Ta kwanta barci yaki zuwa ga baki ya saba da kwadayi.
Haka ta tashi ta koma kitchen tana dube dube ta ci karo da gwangwan madarar gari.
Washe baki tayi ta dauka ta dauki cokali ta je ta hau gadon ta Fara nakar madara kamar tuwo.
Bakinta da fuskarta baja baja madara ta ko ina hatta zanin gadon ma duk ta fara batawa.
Sautin yadda take shan madarar ne ya tada Saheer kamar mai jan ganda har wani gwaranci take.
Yana tashi ta boye madarar a bayanta tana sude baki.
Idanun nan kuwa sunyi kifi kifi na rashin gaskiya. ya ce, "me kike sha cikin daren nan?"
"Umm umm ba komai." Ta fada tana kara boyewa .
Kallon fuskarta ya yi da bakinta tana sudewa ya ce, "bani abun da kike sha."
Salma ta ce, "ba komai fa ni ba wani abun da nake sha."
"Na ce ki bani." Ya fada cikin tsawa.
Da sauri ta mika masa gwangwanin madarar.
Ya yi tsaki ya fita ya mayar ciki ne amman har ta kusa shanyewa saura kadan.
Yana komawa dakin ya ce, "ke wai wace iri ce Don Allah? Hankali ne baki da ko yaya? Shin wannan ba madarar shan tea bane? Ko ke karamar yarinya ce?"
Yana maganarsa ta juya masa baya abunta tana , "oho to waya sani ma."
Saheer ya ce, "kar kimin shiru a wajen nan, kuma daga yau na kafa miki doka kullum kina tashi da sasafe kina gyara gidan nan kina dafawa kanki abun da zaki ci domin ni ba bawanki bane in ko hakan yaki samuwa zaki sha mamaki." Ya fada yana kwanciya.
Kananun magana ta dunga yi ciki ciki har barci ya kwasheta ita ma.
Wani irin kwanciya sukai gabadaya ta cinye gadon duk ta bararraje shiko ya tukura gefe guda gashi yana tsoron ba abun ya sauka kan gadon ba ta fadawa Inna ya shiga uku.
Da asuba ya tasheta tana sallah ya sa ta fara gyaran gidan kamar yadda ya fada tana yi tana mita domin ita barci take ji.
Yana gama shirinsa ya ajiye mata 200 kudin Break ya yi tafiyarsa.
Binsa Salma ta yi tana, "Mijin mijin ba za ka jirani ba? Ban gama shiryawa ba fa."
Wani mummunan kallo ya bita da shi ya ce, "kar ki tawo da kafafunki." Ya shige motarsa ya fice.
"Mugu kawai mai kama da kashin awaki." Ta fada tana komawa ciki.
Haka ta kwaba indomie ta dafa kamar an wanke kan mahaukaciya ta zauna ta naki abunta.
Ta kwashe sauran madaran da ya kwace a gunta tasa a leda tasa cikin jaka.
Uniform din tasa duk ya matse mata jiki ko ina ta motsa yana rawa .
Irin guntuyen rigunan nan ne iya gwiwa da karamin hijabi.
Hijabin nata kuwa ko kirjinta bai gama rufewa ba ga nonuwa a baje ba breziya duk inda tayi sai sun bi sun motsa.
Rataya jakarta ta yi ta fice ita ma ta kama hanyar school din.
Tana cikin tafiya ta tsaya bude jakar ta dauko kullin madararta tana tafiya tana sha.
Ta ga wancen ta tsokana ta ga wannan ta tsokana har ta kai School din.
Ta shige tun daga mai gadi har sauran student Binta ake da kallo.
Zata shiga class ke nan
Ta hango Saheer ya fito a office dinsa da kumburarren goshi ya kara tsini.
Wage baki tayi tana dariya da karfi ta ce, "Mai ƙulu a goshi."
Gabadaya student da sauran teacher din da ke wajen sai da suka juya suna kallonshi.
Tana nuna shi tana dariya.
Kunya kamar Saheer zai nutse haka ya koma office ba don ya so ba.
Habib ne ya jata yana, "Ke Salma Headmaster ne fa ki daina."
Ta ce "Shegemasta sunan shi?"
Habib ya ce, "aa Headmaster shugaban makarantar nan."
Tsaki ta yi, "yoo ina ruwana da wani Shegemasta gashi nan garin muguntarsa ai ya sha kulu." Suka shige class tare tana dariya.
Bayan Kwana Uku.
Kwance take a gado daga ita sai zani zanin ma ya fice babu komai a jikinta a dole tana jin zafi tayi daurin kirji ta kwanta barci shi kuma Saheer ya fita bai dawo gidan ba.
Shigowar sa kenan da nufin zai shiga toilet ya yi wanka,har ya wuceta kawai ya dawo ya tsaya akanta wajen minti biyar yana ta sake sake a zuciyarsa can kuma kawai ya tsinci kanshi da fara cire kayan jikinsa ya haye kan gadon.
Damkar da ya mata ne ya sata saurin farkawa tana kokarin kauce masa.
Ina ya riga ya gama tafiya ihu ta fara ta tana "wayyo ni wayyo Allah inna ta aura mun mugu wayyo ni wayyo zai kasheni, shikenan zai kashe ni, mugu ne azzalumi mai fuskar agwagi, dan iskane maciji yake samun cikin jikina, mugu zai kasheni." Ta fada tana gantsara masa cizo.
Tamkar zugashi take bai barta har sai da ya tabbatar da abun da yake bukata ya tabbatu.
Washegari bata tashi ba har ya tafi School sai wajen karfe takwas da rabi ta tashi.
Tana ganin agogo ta fara salati tana, "mugun cen, mugun cen ne ya ja mun." Ta tashi da sauri tayi wanka ta ci abinci duk da cewa bata jin dadin jikinta amman ta gammace taje school dinnan da ta zauna agidan.
Haka ta fara nakan hanya tana yi tana hutawa.
Tana zuwa kuwa shine a class dinsu.
Ta shiga zata zauna ya ce, "wait yanzu ake zuwa school? Kin san karfe nawa ne yanzu?"
Salma ta ce, "kai ka manta abun da ya faru jiyane da.....
Kafin ta karasa ya yi saurin....
*To Ma Sha Allah wannan shine last free page duk wacce take son ci gaba zata biya domin ta shiga grp ta karanta, indai kun gama payment kan lokaci In sha Allah Monday zan ci gaba da posting😻🤍.*
500 ne kacal
8103080717
Aisha Abdullahi Sani
Opay
Or
1453215759
Aisha Abdullahi Sani
Access Bank
Evidence of payment to
08103080717 Downloaded from GNOVELS.COM.NG
This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/gnovels
Twitter : https://twitter.com/gnovels
Telegram : https://t.me/gnovels
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels