******
Zaune take ta rafka ta gumi,inda gaba daya duniyan bata mata da,di...
"Cike da masifah innah kulu taxo gaban ta tana cewa" kehhh sobreena maxa bani wayan ki nasaka a kasuwa,tun da wannan rayuwan kk xa'6a makanki yanxu.
'Dagowa sobrina tayi'wanda ta wani ko'de ta lalace,don ita ala dole so take ta xama irin macen da Aliyu Haydar keson aurah,don taje gidan yafi a kirga,amma sai yasa securities su fita da itah,don yanxu har yy masu mgn akan cewa"duk in sobreen taxo kar su barta ta shigo masa cikin gida,don haka ko taje basa barin ta ta shiga.
Don haka gaba'daya duniyan ma ta ishe ta...don yanxu babu kudin nan kaman da,ta dai mu'amala da kowani namji,don sai a yanxu ta tabbatar da son da take mawa Aliyu Haydar... Musamman dataga Basma...
Gaba daya tagama fita hayyacin ta,yanxu koinah xata da xumbulelen hijab,don kowa a layin nasu mamaki yake shiryuwan sobreen...
Gaba daya tagama cinye kudin ta ta hanyar siyan abunin da xata ci kullum...don gidan nasu haka yake kaman bariki kowa shi yake ci da kansa.don haka ta koma kaman baitace mai bamawa kawa #50k batare da taji komai ba.
Innah kullu ce ta fixge wayan hannun sobreen ha'di da kwala kiran kamalu akan yaje kasuwa ya sai da wayan sobreen...
Shiru sobreen tayi tana mai jajin ta ma kalan nata rayuwan.... Tayi magana kuma yaxaman mata bala'i.don inna kullu gaba daya taga ma da mahaifin su,komai tayi mata sai yahau xagin ta yana xai koreta a cikin gidan sa,inda wannan maganan ke daga ma sobreen hankali...musamman intaduba mahaifiyan ta wanda take kwance kaman gawa,kullum ita take kula da ita,cunta shanta duka suruta in mama tasa da kyau itace,don tun tasowanta taga maman ta cikin wannan lalura,wanda shi ba hauka ba,bakuma shanyewan '6arin jiki ba...
Mahaifin ta wato malam idi,sam baya kula da maman ta,wannan kuma shine musabbabin fa'dawan sobreen wannan harka ta bin maza,duk don ta samu kullum taci da mahaifiyan nata....
Ganin sobreen tafa'da duniyan tunani yasa inna kulu cewa" kin xa'6a xama waike ga mumina,aiko xaki cigaba da xaman yunwa keda uwar taki,wanda da itah dagawa duka daya,bb baki bb motsi....mtssswttttt dogon tsaki innah kulu tayi sannan ta wani kyece da dariya ha'di da cewa"wai kekin rantse sai wannan yaron xaki aura,a haka yanda kk...?yaro dan gata 'dan dangi masuji da karfin dukiya... Tohh inxaki cigaba da harkanki da shi yana baki kudi kicigaba,don taimakon uwarki kk,don bb mai bata,koda kuwa mutuwa xatayi, shi kansa idin d ya aje ta,yagaji da dawayniya don yanxu ma so yake ta mutu ya huta,kema ki huta keda kk wahala da itah...
Inxaki cigaba da bin maxan da kk saba ki cigaba,in bahaka ba kicigaba da xama,don ni kisani komai kk mallaka sai na sayarda shi myci abinci,don ubanki xuciyarsa ta mutu,kece kadai hajarsa...
Innna kulu ne tanisa ha'di da wurga mawa sobreen kallon tsana,kallon ba'aso kazo duniya ba,sanan tacigaba da cewa' kidan gwala arxikinki a gun wannan yoron,kafin Allah yabaki ko mai gungura baro ne,ya taimake ki,don don ko mai keke baxaki samu ba,valle mai mashine...balle kuma uwa uba Aliyu Haydar... Hmm wanda ko 'ya'yan dasuka rufah suka tada kai ne,suka samu irinsu godiya suke mawa Allah, kuma ake masu... Don haka ni nayi nan,kinemi abun da xaki ba uwar ki,don baxan hada sanwa da itah ba....don haka inxaki tafi bin maxan ne kusamo mata ruwanki...inxaki xauna ne ma ruwanki...tana fa'din haka ta juya ha'di da bata wuri....
Hawaye ne yagama wanke fuskan sobreen.. Inda kaman antsikareta ta mike ha'di da nufahn dakin da xai sadata da na mama...
Kaman yanda tasaba ganin ta haka take,sai raba ido take,ba uhmm bare um..um.
Haka takafe ta da ido,inda take tunanin tun da tafara wayo haka ta cidda mahaifiyan nata,inda ita kadai Allah yabata,sosao take son maman nata,don haka cike da farin ciki tanu feta,hadi da fara gyara mata wurin kwaciyan ta.
Banyarda wani yafitarmun da littafi ba,domun littafin ta kudi ce...gamai bukata xai turo #100 MTN idan VIP ne#200.ta wannan numbern
08081202932./09137392680.
More typing...
More Comment...
Asha karatu lafiya...💃🏻💃🏻💃🏻
Maman teddy...
Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣2️⃣➖2️⃣3️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
*~About the novel...~*
Labari mai rikicin soyayya,makirci cin amana, da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
~Countinous...~
Shiru meenash tayi na wasu 'yan dakiku,kan daga bisani ta katse wayan ha'di da sallaman makeup...
Xaune take tayi shiru,inda yau take cikin matsanancin farin ciki,tabbas addu'an ta yau ta cika naganin yayan nata ya mallaki deejamah... Sosai take farin ciki,inda da shigowan wani ma'aikacin gidan take shaida mai yatara mata duka ma'aikatan gidan,tanason magana da su...
Haka ko akayi don tuni wannan ma'aikacin yake sanar mawa sauran 'yan uwansa..inda ya dawo ha'di da sanar mawa da meenash da take hakimce...cike da wannan mulkin nata ta mi'ke ha'di da yin gaba...inda wannan ma'aikacin ke bin bayan ta cike da rara gyefe...don baisan meenash ba,amma tabbas ya fahimci yanayin nata,da isa ga son girma.don haka yake mata komai tsoro² kuma cikin rawar jiki...
Magana tayi wa ma'aikatan gidan,ta hanyar jamasu kunne akan aikin nasu,don tace ba wasa a ka daukesu suyi ba...sosai sike mata godiya da jin ba wani laifi sukayi ba...
Don sun firgita da kirar nata,bayan ta gama masu jan kunne ne,sai ga wani mutumi sanye cikin kayan sa na ma'aikata,don da alama securityn gidan su ne....gaisheta yy cikin girma mawa,sannan ya bata wani dan brief case...amsa tayi ha'di da masa umarnin xai iya tafiya,sannan yy godiya ha'di da barin estate din...
Da tafiyan sa,ta bude wannan brief case wanda ni kaina na firgita da ganin kudadan dake cikin sa...don baki ma baxai iyah fa'dan yawansu ba..
'Daya bayan 'daya ta hau rabawa ma'aikatan gidan Aliyu Haydar, inda cike da murna suke mata godiya...sosai ta sanar dasu dalilin basu wannan kudi, don yau farin cikin da take ciki,tarasa mai ma zatayi don murna...
Tana cikin raba masu ne,sai ga motocin amare yashigo wannan tan'kamemen gidan...inda nan take fulanin suka firfito daga cikin motocin da aka kawosu...hajiya sa'a ne tariko hannun deejamah...wanda fuskan ta ke rufe cikin mayafi,sukuwa sauran fulanin sakin baki sukayi suna mai kare mawa gidan deejamah kallo...inda nan take suka koma yaransu ta fulani,yasu² suka fara gulma,ta hanyar cewa" mai gari ya saida deejamah ne...
Haka suka dinga gulna,inda wasu ke cewa sai sun fada mawa umma don taxo maxa ta dauke diyarta,kafin tajiyo lbrn mutuwan ta...
Sosai suke bin gidan da kallo,wanda acewansu ko a tv basu ta'6a ganin gida mai tsaruwan wannan ba...
Cike da tsoro suke kutsa kai cikin gidan...don ma dauriya ce irin ta fulani...
Hmmm gida kam ba'a cewa komai saidai fatan yimawa dad godiya...
Da xasufito ne kowa ta nufi rugar su,kona ce amaidasu rugar su,anan su tarar da meenash na rabon kudi,ae nan suka shiga suka rufar mata dai² mom ta hau kirar ta...cikin sauri ta dakata da rabon kudin ha'di da nufan side din deejamah... Da isan ta ta kutsa cikin bedroom din ta...inda nan ta dauki wayan...fa'da mom ta fada ta dashi,hadi da cewa" tayi sauri ta dawo,don dad na nan a gari...kuma tasan xai tambayeta itah...tana gama fadan mata haka ta kashe wayan.
Inda nan meenash tanufi deejamah da hajiya sa'a da take xaune tana kara jadda mawa dijamah biyayyar aure...sosai dijamah maganar hajiya sa'an ke shigarta...
Inda nan meenash tazo ha'di da mata xolayan da taasaba,da amaryan na...don haka take ceewa" bata cewa amaryan ya Aliyu Haydar sai dai nata...
Nan meenash ke sanar mawa hajiya sa'a kirar mom din ta,inda take shaida mata ysnxu xata wuce...💃🏻💃🏻💃🏻
Manage next posting insha'allh...
Maman teddy...🧸
Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣4️⃣➖2️⃣5️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
*~About the novel...~*
Labari mai rikicin soyayya,makirci da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
*NOT EDITED*
"Hajiya sa'a ne ta kalli meenash sannan tace" okay meenash.. Kar ki 'daga mawa kanki hankali koda kuwa kinje kin tarar da labarin auren Aliyu Haydar ya isa mata,don nasan en tsegumi zasu iyah kai mata lbr.don haka bance ki 'daga hankalin ki akan hakann ba...
Don dama ko mujima ko mu da'de dole wataran xataga khadija..kuma dole ta rungumeta a matsayin suruka koda kuwa taki ko taso hakan...dole tadau hakuri don tuni ayanxu anxama 'daya ...
Jin shirun hajiya sa'a yasa meenash cewa" tohh umma sai da safe...
Nan hajiya sa'a tace" tohhh mama na mu kwana lafiya...
Juyawa meenash tayi ha'di da kai bakin ta dai² kunnen deejamah...inda banji mai tace mata ba,sai dai futa da tayi tana dariya...
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
'Bangaren justice madina kuwa jitayi duk duniyan bata mata da'di kuma gashi ta rasa dalilin hakan.tunowa da meenash bata gida ne,yasata saurin kiran ta ha'di da cemata ta maza ta dawo tana son ganin ta...
Hajiya sa'a kuwa bayan ta gama mawa deejamah en nasihohin da ba'a rasa ba ne tayo mata sallama ha'di da barowa daga bedroom din nata...
Wanda yasha kayan kyale² da more rayuwa har yy yawa...
Bin dakin deejamah take da kallo,inda take mai mamakin irin dukiya da aka kashe a wannan gida,inda a ranta take cewa"dama a rayuwan ta na duniya xata iyah shigowa cikin irin wannnan gida...?
Lokaci daya ta tuno da umman ta,inda nan take hawaye ya fara bin kwancinta,don samm baxata iyah nesa da umman nata ba,amma yau gata a irin wannan gida, kuma ta bar umma n nata acikin ruga.. Kuka take sosai,don sai a yanxu take jin kyewan umma a zuciyan ta.
______ da fitowan hajiya sa'a ne sukayi kici'6us da su Aliyu Haydar... Wanda su uku duka sun sha farar shadda...wanda yakuma bayyana hayba da kwarjinin sa...
Tafiya sukeyi suna tsokanan sa,don yanxu Abbas shi kansa ya sallama da son da Aminin nasa yake mawa deejamah... Don haka ya hakura da wani kin auren nata da yake,ya dau komai a nufin Allah...
Hajiya sa'a ne ta hau cewa" ahhhhahhh Angwayen nawa ne haka...a ba shakka kowa ya ganku yaga Angwaye...
Hmmm wannan kamshi haka da Haydar kk xubawa....
Kafin Aliyu Haydar ya bata Amsa ne tuni Abbas wanda da ma surutu tasan da xamansa yace" hmmm ehhh ummah,baki ga bakinsa sam yakasa tufeta ba,saboda yau Allah yy ankawo masa nurul kallbin sa....dariya duka sukayi,inda hajiya sa'a tace" anxo ganin amaryan kenan..?
Sai asannan Anwar yace" a'a mun dai xoh masu nasiha,ai amarya munsanta mun saba ganin ta tun ba yau ba...
Amma tunda gaki umma ae shikan mu nan xamu barsa,sai kiyi masu nasiha baki 'daya...
Dariya Abbas yy ha'di da cewa " kwarai kuwa.. Ango a kwana lfy,a gaida amarya...sai munxo in an kwana biyu...
Dariya Aliyu Haydar yy masu, inda anan sukayi sallama ha'di barin estate din nasa...
Komawa hajiya sa'a sukayi tare da Haydar...
Inda anan da tabar Deejamah ko motsawa batayi ba,don fuskan nata na cikin mayafin da aka rufe mata fuska dashi,sosai hajiya sa'a tayi masu fa'da,inda take kuma jadda da mawa Aliyu Haydar ya rike amanar dijamah kar yy xalinceta,ya kula da itahhh fiye da yanda take son gani...
Bayan tagama masu ne,takuma yo masu sallama, inda Aliyu Haydar ya rakata har inda tayi parcking din motan ta,sannan ya dawo bedroom din deejamah..
Cike da matsanan cin farin ciki ya shigo...inda ya tsaya yana mai kare mata kallo...wanda sanye take cikin sa'ken su ta fulani, bakake...tabbas tayi kyau matuka a cikin shigar ta ta...nufan ta yy ha'di da yy mayafin fuskar ta,wanda nan cikin sauri ta rufe idon ta,bin fuskan ta yy da kallo,an xauna an dudege da bakin kwalli da jan jambaki,duda shi bamai yawan dariya bane,amma sai daya saki murmushi... Kare mawa fuskan ta kallo yy,wanda nan ya lura da yanda yy jah alaman kukan da tayi,a hankali yace" deeja na kin ganki kuwa,yau kin fimun ko wace rana kyau...amma kuka kikayi ne?ko bakyeson gidan hamma Aliyun naki ne...!
Batare da ta bude ido ba,ta firgixa masa kai alaman a'a ..
Ganin haka yasa shi murmushi wanda a hankali ya kai hannun shi xuwa kanta, wanda aka gingima mata wani dauri..da ciren wannshi ne yaji wani irin karnin man shanu ya buge shi,inda nan take yafarjin tashin zuciya. .don shi mutum ne mai kyenkyeni.daurewa yy batare da ya nuna mata ba yace"deeja na maxa xomuje na kwance wannan kitson..
Sai anan cikin sauri ta ware idon ta ha'di da binsa da kallo..sai kuma tace" tohhh.
Mikewa yy ha'di da nufahn privacy inda itama take biye da shi...
Bin toilet din taje da kallo,don a tunanin ta wani dakin ne na dabam.
Comb ya dauka hadi da ajiye mata wani da kujera sanan yace"ta xauna.
Batare da musu ba ta xauna,inda nan yafara kwance mata kutson da baifi kwaya 6 ba..nan da nan yagama,sannan ya mike ya dakko wasu man gyara gashi da sabulan wankewa...
Nan ya soma wanke mata kan nata,inda duk inda yace" tayi bata masa musu takeyi masa...kafin lokaci kadan tuni kan deejamah yafara fitar da sanyyayyar kamshi...
Don Aliyu Haydar sam yakasa barin wanke mata gashin nata,musamman yanda tayi laushi ga tsantsi..sosai yake shafa gashin da tsayin da yy ya bashi mmki,gashi ne ya kwanta har gadon baya...
Bayan wasu mintoci ne ya mike ha'di da daukan kayan wanke baki colgate,maclean da sauransu...
Daukan brush yy yabata,sannan ya dau nashi...nan ya ce duk abun da yy itama tayi.. Wanda haka ko akayi,don colgate ya fara xubawa a bakinsa,inda da deejamah ta xuba nan tajuyo wani irin axaba ga ra'da'di da yake bin bakin ta,halshenta ko kaman zaifita sabonda ra'da'din axaba...lol😅
Fiye da minti 5 sannan Aliyu Haydar yace ta xubar...bayan ta xubar ne yasa mata maclean sannan yace tafara brush kaman yanda yakeyi,wanda haka suka dinga wanke baki fiye da sau bakwai dan bakin deejamah tun yana zubar da jini har ya daina...
Sannan ya nufi bab ha'di da ha'da mata ruwan wanka...bayan ya kammala ne ya nufota ha'di da kai hannun sa kan saken jikin ta,wanda sai anan ta rike hannun tasa,ha'di da kafeshi da dara² idon nan nata....kallon ta yayi ha'di da sakar mata murmushi sannan yace".....
*To be continued....✍🏻*
*Wannan pagen naku ne VIP asha karatu lafiya...*🥰💃🏻💃🏻💃🏻
More typing...
More Comment......
Littafin ta kudine banyarda wani tafitar mun da shiba...
Domun samun labarin...xaki turo #100 idan VIP ne kuma #200 duka ta wannan numbern 08081202932./09137392680.
~Maman teddy ce🧸~
Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣6️⃣➖2️⃣7️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
*~About the novel...~*
Labari mai rikicin soyayya,makirci da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to you Ameera adam....wannan pagen naki ne,don ban mance da marwan ba...🥰💃🏻💃🏻💃🏻
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
*Continues*
"Cike da taushin murya da sanyi yace" deeja bakyaso nayi maki wankan ne...?
A maimakon tabasa amsa,sai tayi shiru saboda yanda maganar tayi mata nauyi a kwakwalwa...
Murmushi yakuma yi,inda nan yakuma kai hannun sa ga kan rigar saken jikin ta,ganin yafara 'kokarin rabata da shine yasa ta saurin cewa"a'a hamma Hydar banaso kabari xan iyah da kaina...
"Dago idon sa yy ha'di da saukesu kan nata,ha'di da yimata murmushi, inda ganin tagama rudewa,gashi ko inah najikin ta rawa yakeyi,yasa shi janye hannun da ga gareta, cikin sanyayyar murya yace" okay...tohh naji,bari na ha'da maki ruwan wankan...
Bata bashi amsa ba,illah juyawa da yayi ha'di da fara ha'da mata ruwan wankan...bayan ya kammala mata komai ne yajuyo ha'di da cemata" gayinan nagama,intafi ko intsaya ki gama,kinga sai intayaki mah...yafadi yana mata dariya,don yasan amsan ma a'a ne...
Ae fa nan cikin sauri ta girxa masa kai ha'di da cewa" a'a xan iyah da kaina...dariya yakuma ha'di da barin mata toilet din dan tasamu natsuwa...
Da fitan sa ta hau bin koinah da kallo,wanda idon ta ya sauka akan ruwan dake cikin wani katon bawo...shiru tayi ha,di da cewa a zuciyanta... Hmmm wannan wani irin rayuwa ne,ace duk girman mutum sai yashiga wannam katon bahon kaman wani jariri...!
Mtsswww tsaki tayi,inda a zuciyan ta takecewa" ita sam xatace hamma hydar ya canja mata wurin da xata rinka wanka,don batason nan...kato da kai ace sai a baho xakayi wanka...a haka dai take ta surutun ta a zuciya,inda ta isah wurin bahon da yake cike da ruwa...a hankali ta kai 'kafahn ta cikin ruwan..don tsoro take kar wani abun yajata tayi ciki...jin kafan ta ya sauka kan wannan abun mai kaman kwalba,yanda take cewa" nan tasa 'dayan kafan nata a hankali...
Sai a sannan da taganta a tsakiyan ruwan tafara sullu'6e kayan jikinta,tanayi tana waiwaye kar yaxo Aliyu Haydar na kallon ta...lol😂
Dataga cirewa ne tashige cikin ruwar dumin,wanda nan rake taji wani irin kamshi yaga cikata,wata lallausan soso takai hannun ta ha'di da 'dauka,inda a hankali tafara dirge jikinta da shi...don bata tsaya niman sabulu ba,don a gaban idon ta Aliyu Haydar yaxuba sabulun a ruwan...dafara dirje jikin nata ne,taga kumfa ya cika cikin wannan bahon...wanda gaba daya jikinta ya rufe fuskan ta kadai yake waje...
A haka take ta wanke jikin ta,wanda sai da taxo dauraye rumfar jikin ta ne,ta fara raba ido...don gaba daya jikin ta kumfane kuma batasan yanda xata wanke jikin nata ba...
______motsin sa tajiyo a bayan ta,wanda yasata saurin rufe ido...karasowa yayi har xuwa inda take,don yadama yasan batasan yanda xata wanke jikin nata ba.
A hankali yakai hannun shi hadi da daukan soson dake gyefenta yafara wanke mata jikin ta,jin hannun sa akan jikin ta yasata murya na rawa tace" nifah banaso na gama wanke jikina...
Murmushi yayi ha'di da cewa" xan kara wanke miki ne,ko bakyaso...?
Nan ta daga masa kai ha'di dacewa" ehhh..
Langwa'6e mata kai yayi ha'di da kai fuskar sa dai² nata,ta yanda dayansu najiyo numfashin dan uwan sa,sannan yace" plz..ki barni nayi maki,inason ta'6a wannan lallausan fatan naki ne..ganin yakai hannun sa yana shafa mata jiki yasa ta yin shiru da bakin ta,inda lokaci daya hawaye yafara wanke mata fuska...a hankali kuma cike da yarinta tace" hamma Aliyu wannan fah,baya dakyau,yawindo tace mun innamiji na ta'6a jikin ka ka kyalesa to sunan ku en iska...kuma tace" duk inda nake tana kallo na...ta karke maganan tana mai kuma xubar da hawaye..😭
Murmushi yayi, inda nan deejamah n maganan ta yabasa dariya,wanda sai da yy dariya n sa,sannan yace" ai yawindo batace maki harda mijin ki ba,ni ae yanxu mijin ki ne ko deeja na...?
Kasa bashi amsa tayi,don maganan tasa sam bata gamsu da itah ba..
Ganin tayi shiru ne yabashi damar cigaba da wanke mata jikin ta,inda lokaci daya yafara jin wani iri a jikin shi,wanda da yakai hannun sa kan dukiyan fulanin ta,nan take yayi saurin rufe ido,don wani yarrr ne yake bin jikin sa...kusan minti 5 yana kokarin controlling din kansa,don sam bai shirya yimawa deejan tasa wani abu na mu'amalan aure ba,don aganin sa zalintar ta zaiyi inya kusance ta a wannan shekarun tata,kuma duda hakan ma yanaso sai ta kara sakewa dashi ne sosai...don ya lura fulani babu yarda..
Da kyar yasamu ya dai² ta natsuwar sa,inda a daddafe yagama wanketa,ha'di da sakar mata shower...towel ya dauka dan karami ha'di da daure mata mai dashi,wanda gashin nata yake ta xubar ruwa..nan ya dakko babban towel din ha'di da mikamata yace ta daura ta fito yanajirar ta daga waje...kar'6a tayi ha'di da saurin rufe idon ta.
Shi kansa saurin ficewa yayi,don bayason ya cika kallon surar jikin nata,wanda yake fixgar sa,shi kansa baisan haka deejamah take da diri ga dukiyan fulani haka ba...da fitan sa yaxauna a kan bedside drower yana mai lumshe ido,inda duk yarufe idon sa yabude yake mai tunano surar jikin ta..
Dijamah kuwa da fitansa ta dau towel din da yabata hadi da jin duniyan duka tayi mata wani iri,sai da ta zauna tagama kukan ta,sannan tafito inda a zuciyan ta take cewa" Allah yakawo meenash don baxata oyah daukan wannan dabi'a ta hamma hydar ba..
Zaune ta same shi,inda da fito wanta ya nufeta hadi da rungumeta cike da kulawa yace" kin gama ko...?
Kallon sa tayi,a zuciyan ta take cewa" jumun mutumi nagama mene...!bayan shi yayimun komai,nagama ko kagama...lol😅
Ganin tayi masa shiru yasa shi,dan daburcewa don yasan dalilin yin shirun nata,a hankali yakai hannun sa kan sumar kansa yafara shafawa,ha'di da cewa" nine ko deeja...kiyi hakuri baxan sake ba,tunda bakyaso...
Kaman yasan tunanin abun da tayi,yace mata,ko meenash karki fadamawa nai miki alkawari baxan kara ba...
Jin maganan tasa yasata sakin murmushin jin dadin baxai kara ba,tace tohhh baxan fada mawa kowa ba..
Murmushi yayi sannan yace" yauwa deejan Haydar... Shiyasa kullum nake karason matan nawa...😳🤬
Kafin tace masa wani abu yaka ma hannun ta hadi da nufahn dressing mirow da itah,inda nan yabata mayuka masu kamshi da saka laushin jiki don tashafa...
Bayan ta gama ne,ya bude wadrop din da yake kyaunsa kaman diamond ya dauko mata wasu fitinan nun nighting gown...nufota yy hadi da ware su ya mika mata da sunan tasaka...kallon shi tayi ha'di da kwalalo ido😳 tace" hamma Hydar wannan meye...?
More typing.....
More Comment....
VIP kushirya nan da anjima xanyo maku new posting....
Maman teddy....🧸
Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣8️⃣➖2️⃣9️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to Nafee kazaure...
Tohhh...🤔 'yan uwana ina jawo hankalin mu da musancewa ita 'daukaka ta Allah ne,in Allah ya nufeka da samu babu wanda ya isah ya wane ma,don haka ni nayi gaba masu bina da mugun abu da en hassada aje xuwa, kune aka bai ma aiki...don ni manan teddy ban iyah kulli ba,ban ma fatan na iyah ta,don ban kwana da 'kullin wani acikin zuciyata,kullum ni da en uwana musulmai bai wuce na nuna masu soyayya ta addinin musulunci ba...don haka masoyana muje xuwa...ina godiya da kaunar da kk nuna mun Allah ya barmu tare🤝🏻💃🏻💃🏻💃🏻
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
"Kallon ta yayi ha'di da sakar mata murmushi, sannan yace"sleeping dress ne,gashi kisa,sai kixo muyi sallah,kinyo alwala ko...?
Ba tason masa musu ne,amma itah sam baxata iyah saka wainnan kayan ba...jin tambayan da yy matane yasata daga masa kai alaman tayo alwalan...
Murmushi yayi sannan yace" bari na