dan ta shirya
ma Nana da Sameera bazata taba bari su lalata mata Aurenta da zaman lapian taba.
Already har sun shigar da kayan su ɗakin da Paki Ya nuna masu dan bata gansu falan ba sai
buruntun su.
Kai tsaye ɗakin imam ta shiga 'dan tasan yana ciki,
Zaune ta ganshi gefen gado ya saka fuskarsa cikin tafin hannunsa ,kana kallo kasan yana cikin
damuwa mutuƙa,
Sama ɗakin key tayi ta karasa a hankali ta zauna kusa dashi,hannunta ta saka ta jawosa jikinta
wanda gladly Ya ɗora kansa kan kafaɗarta yana Mai faɗin"beb im Sorry na kasa hana Nana
dawowa nan and nasan That old woman mean trouble sannan ga sameera wadda nasan ita ce
babbar bad influence akan Nana,amma i promise you zan gyara komai,"
Shafa kansa ta fara a hankali tace"mijina bana san kana sakawa kanka damuwa akan
abunda ba damuwa bane,ni ban ɗauki wannan damuwa ba 'dan babu abunda zai tare mun
Nunawa Hayatee na soyayya yarda Ya kamata 'dan har sai ka manta da bamu kaɗai bane
gidan nan,so ka kwantar da hankalinka 'dan matarka ma rigimammiya ce kamar Nana,
Kasan 'fa babu namijin da Ya sace zuciyata farat ɗaya kamar ka and na shirya faɗa da kowa.
Murmushi yayi a yayin da Ya tsinci kansa da cewa "harda mazajen da kika Aura duka."
Knocking d'in da akeyi ne ya katse mata magana,Ya tashi 'dan zuwa Ya buɗe ta kamosa
tace"Ya kamata ace yau kasan labarin Aure na duka,da kanka zaka bawa kanka amsan
tambayarka,"
Kan gado ta mayar dashi ta kwantar ta koma kan kirjinsa ta kwanta tana Mai basa labari kamar
ba su ake ma knocking ba.
Chuchujay✍🏽
TBC.
[11/25, 12:19 AM] CHUCHUJAY✍️: AURE UKU
(a hospital romance )
By chuchujay
wattpad :@chuchujay
https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j
Join My whatsapp channel inda Zan baku noorurrahman kyauta.
Yes paid novel ne amma Zan baku shi a channel ɗina kyauta,
Just follow and share ❤.
Episode 3⃣1⃣➡3⃣2⃣
Da sauri paki Ya tashi yana Mai kallan Nana da mamaki dan bai san lokaci da ta inda ta shigo
ba dan Ya tabbata Ya kulle ko wacce kofa da zata sadaka da cikin gidan a yayin da zai raka
abokan sa,
Shigowa tayi tana masu wani irin kallo Kafun tace "Aw mene kuke kallo na kamar kunga
fatalwa?"
Kana mamakin ta inda na shigo ko?
To Ai lokacin da aka shigo da Amarya sashen mu domin gaisawa damu na biyo danginta muka
shigo ,sai da na fahimci kowa baya kallona na shiga kitchen na buya,to kaji,wannan Shine
dalilin da yasa ka kulle dani a gidan ka,
Hannunta Suka kalla,a lokacin suka kula da plate da cup ɗin da ta ɗauko wanda ko buɗesu
umaimah bata tunanin Anyi,
Turesa tayi gefe tace "kai gyara mun nan dallah,kalle kalle ta farayi tana neman ledar da ango
ke shigowa da ita,
Aikuwa idanunta na sauka kan ledar dake kan bedroom couch tayi sauri ta ɗauko ta zauna
bakin gado tana Mai jawo extra stool ta ɗora plate ɗin ta bude ledar kazar,
Juyewa tayi a plate Kafun ta jawo gorar fresh milky yogurt ta balle mufin ta zuba a kofi tana
mai haɗe hannayenta biyu tace "yes bismillahi,
fara cin kazar tayi kamar Allah Ya aikota,zama paki yayi Ya rufe fuskarsa da Hannayen sa yana
Jin wani irin kululun baƙin ciki wanda bai taba ji ba dan gane da NANA,
Hakazalika umaimah kallanta kawai take tana raya abubuwa da dama akanta,tabbas dole ne
ta shirya ɗamarar zama Da Nana dan tunda ta Auri paki babu wanda Ya isa Ya rabata dashi sai
Allah,babu yarda za'ayi ta zubawa mutum ɗan adam ido Ya kashe mata Aure cos tana san
mijinta sannan ta shirya zama dashi na iyakacin rayuwar ta,a shirye take da cima duk wanda
yake san shiga tsakanin su koda kuwa Nana ce.
Sai da taci kazar Mai isarta kana ta kalli paki tace ",kazar amarci da daɗi ,har na tuna tawa ta
Aure,kayya Allah ka jikan maza,baku da sabon brush na wanke baki ne?"
Kamar ta zunguresa haka Ya miƙe yace"seriously Nana?
Fisabililahi menene ma'anar hakan,wacce irin rayuwa ce wannan,maine nayi maki a rayuwa,
Kifaɗa idan kina da damuwa dani ni ki faɗa mun amma ba ki ringa mun abu irin haka ba,
Ki tashi na raka ki kije ki kwanta."
Ƙaramar dariya tasa tace "Aw wai kai tunanin ka na yarda da Auren ka da wannan jairar dan
na barku ku huta? "
Lallai to Ai ni da ka ganni na dawo nan kenan da zama kuma wallahi babu mai korata.
Dawowa yayi Ya tsugunna gabanta in frustration yace "Nana Mai kike so dani,ki faɗa mun mu
wuce gurin dan Allah,"Ƙaramun murmushi tayi tace "yauwa ka biyo hanyar da Ya dace ka
biyo,"Ba komai nake so ba face ka Auri Sameera ,sannan ban yarda wata alaƙa ta Auratayya ta
shiga tsakaninka da wannan matar ba,idan ka yarda Hankalin mu Ya kwanta,dan muddin baka
Auri Sameera ba to ka shirya tarbar tsiyata,
Licking leben sa na ƙasa yayi yace"Nana menene haɗin ki da sameera wai,bana santa bana
ƙaunarta ,bazan taba iya Zama da ita ba karkashin inuwar Auratayya ,wai menene ribar ki?
Cike da fitina tace "ribar kenan na raba ka da wannan annamimiyar yarinyar sannan wallahi
bazan bari ka shiga jikin ta ba saboda babu abunda zai hana yarinyar nan sida,dan haka ka
tashi ka koma ɗakin ka ni kuma zan kwanta da ita anan idan kuma ba tsinuwata kake so ba.
Kamar zai cinyeta yace "Yo ni Nana mai tsinuwarki zata mun?"
Turo baki tayi gaba tace "sai na tsinewa muntari na sashi Ya tsine maka.
Tasowa umaimah tayi ta kamo hannun sa suna facing juna Tace "baby na its okay,ɗan dage
tayi tayi kissing goshinsa tace,idan tayi bacci zan zo na sameka mu raya daren nan,idan kuma
batayi ba zamu haɗu gobe,idan bata bari ba ,idan goben ma bata bari ba akwai hotels zamu iya
haɗuwa a inda bazata tab'a samun labari ba sai dai Nana ta ganni da Tushen soyayyar mu a
gaban cikina,
Pecking lips dinsa tayi tace "atleast kaji lallausan lips ɗina akan naka wanda nasan babu
makawa zasuyi dadin sumba".
Dariyar sa yayi ƙokarin rikewa ganin yarda Nana ta saka hannu a baki da sigar mamaki,
Tasowa tayi da zafin ta tace "Mai nace dama,ni dama na dade da sanin wannan yarinyar
karuwa ce wallahi babu wata makawa,"
Mun shiga uku,imamu ya kwaso mana bala'i azuri'a,
Kamu hannunsa tayi da ɗan karfinta ta turasa waje ta maida kofar tasa key tace "ke kuma yau
sai na maki shegen duka wallahi,ni zakiyiwa bariki da karuwanci a gida?
Wato wai ke gaki yar iska,
Bari kiga karshen iskanci,
Tayo kan umaimah gadan gadan ta tare ta da hannu tana Mai faɗin"Kul Nana,kul ki bari tun ina
ganin sauran mutuncin ki kar kisa Ya zube,ɗakin nan daga ni sai ke babu wani mahaluƙi sannan
ki sani ni da kike ganina nasan yarda ake farka cikin mutum,na yi ɗaya ɗaya da hanjinsa ,na
cire Hantar sa sannan na cire masa zuciya dake bada jini yakai sauran sassan jiki,sannan na
kware sosai wajen cirewa mutum ƙoda,Kin san yanzu farashin ta a kasuwa Ya habbaka,da
kuɗin kodar mutum ɗaya zakayi wata irin hab'aka,
Sannan idan zan cire maka kana bacci zan maka Allurar cire zafi sai dai kaji ka a lahari 'dan
baka masan ana yi ba,
Takowa tayi yayin da nana wadda tayi mutuƙar firgita dajin maganar umaimah ta fara ja da
baya,
Da zafin nama Umaimah tasa hannu ta bayan Nana wadda tayi saurin tsugunnawa tana Mai
saka yar karar firgita tunanin ta Umaimah zata mata allurar da take faɗi ne,
Key d'in kofar dakin ta cire 'dan ta fuskanci Nana so take ta buɗe kofa ta gudu, tayi alwashi
tunda ta b'ata mata darenta itama nata bazai dadi ba,
Karamar dariya tasa ta buɗe wardrobe ɗinta daga kasa Ta ɗauko first Aid box sanin Nana
bata san amfanin sa ba,zama tayi gaban Nana wadda ta fara ja da baya ta bude akwatin ta ciro
allurar paracetamol tace "kinga wannan ,ina miki jikin ki zai mutu baza ki sake sanin inda kan ki
yake ba,almakashin riƙe cotton ta ɗauko tace "wannan kuma da kike gani ,da kaifin nan nasa
guda ɗaya zan iya fasa maki cikin ki.
Zan iya komai kuma babu wanda Ya sani balle Ya kawo maki ɗauki,
Amma me?
Bazan maki ba saboda kece kika haifi Abbu wanda sanadin sa na samu Imam ɗina ,kuma ni ba
likitar banza bace likita ce mai cetan rai wadda burin ta bai wuce taga ta cece ran ɗan Adam ba
,ina da kirki,amma ban sani ba kila idan kika cigaba daci nacin hananin kwana ɗaki daya da
mijina, sannan kika dage da sai Kin kwana ɗaki daya dani to tabbas kirkina zai iya bari na,dama
saban asibitina na neman koda wadda za'a siya Billiyan ɗaya da dari biyar.
Bakin Nana fa har karkarwa yake tana Mai ja da baya tana faɗin "kina tunanin tsoran ki
nake?"
Ki buɗe mun na fita kuma wallahi kamar muntari yaji,dama ni nasan Ai ke shaiɗaniya ce.
Ɗan turo leben kasa umaimah tayi tace"Wallahi Nana ni ba shaiɗaniya bace,ina da mutunci
kawai kece kike san kar muyi mutunci har nake jin ina san farka maki tumbinki,
Nifa ina san imam sosai zan kula dashi da danginsa na ƙaunace su Kema ki bani dama mu
rufawa tumbinki da ƙodarki asiri na kula dake na kaunace ki 'dan Allah Nana na,Sannan
maganan faɗawa Abbu ban san ki kona mun rai ,kuma yaji muzo na tsinka hanjinki duka,kinga
idan kodarki kawai na cire zaki rayu amma hanji fa sai dai kabari,'dan haka Ya zama sirrin
mu,kinji Nana na,gobe kuma ki nemi ɗaki 'dan bazan hanaki Zama gidan nan ba kawai ki fita
harkata,
Hannu tasa zata kamo hannunta ta bige ta da karfi,tace "kar ki tab'a ni da kazamin hannunki
wallahi. "
Tashi Umaimah tayi tana Mai rufe first Aid ɗin tace "to shikenan Nana ta zan hau kan kujera
ke ki hau gadan dan Ya mun faɗi ba Imam ,"Mayar da first Aid box ɗin tayi ta jawo wani zani
tace"gashi nan Nana ki chanza 'dan naki Ya jiƙe da fistari Allah ma yasa kan tiles kikayi da safe
zan gyara, mu kwana lafiya.
Sai a wannan lokacin Nana ta kula da ashe wai fitsari tayi a jikinta tsabar tsoro,
Har Umaimah ta fito daga bathroom Nana na zaune inda ta barta,pajamas ɗinta ta saka ta goge
fuskarta kana ta hau kan couch ɗin tana Mai faɗin bazan maki komai ba Nana ki shiga bayi ki
gyara jikinki kin hau gado ki kwanta, dan bazan buɗe maki kofa ba ,nan kwana,
Yar dariyar dake neman kwace mata take kunshe wa ganin yarda Nana ke raba Ido ita a dole
bata ji tsoro ba,amma 'fa shiru kake ji uwar gulma anyi cikin shege.
Asubar fari umaimah ta farka sakamakon kiran sallar da taji,idanunta akan Nana Ya sauka
wadda ta kishingiɗe a inda ta barta tana bacci,yar dariya tasa tana Mai jinjina girman rigimar
wannan tsohuwa,
Tashi tayi ta taka gareta ta tsugunna a kusa da ita tana Mai kallan fuskarta,
Kamar ance Nana ta buɗe idanunta ta buɗesu kan Umaimah,dafe cikinta tayi tare da wata irin
zabura tace "nashiga uku ƙoda ta,zuciya ta,nashiga uku na lalace".
Dariya umaimah tasa harda Zama ganin yarda Nana ta firgice ,nuna ta tayi tace "Haba Nana
jaruma Nanan mu ta kanmu, yada zabura haka?
Ai ban cire maki komai ba bacci ma ni nayi ,nayi tunanin Kema zakiyi sannan ko zanin da na
baki bakiyi amfani dashi ba haka nan kika kwana a najasa ,bari na haɗa maki ruwan wanka kiyi
wanka kiyi sallah .
Da sauri Nana tace "Allah ya kyauta,ban lalace har haka ba da zan sallah a ɗakin nan mara
tsarki,ki buɗe mun na fita,
Babu musu umaimah ta ciro key daga jikinta ta Murɗa kofar tace ki tuna abunda na faɗa maki
jiya da dare,
Da sauri Nana ta fice tana Mai faɗin muzuba ni dake mu gani 'dan uwaki,jaira wadda bata san
girman na gaba da ita ba,
Tana fita umaimah tayi dariyarta mai isarta kafun ta faɗa bathroom dan dauro Alwala."
Tsaye Nana tayi a babban falon sashen su paki tana tunanin ta yarda zata fita dan Bata so
ace imam yazo Ya tarar da ita a wannan halin 'dan bata shirya sanar wa da kowa abinda Ya faru
tsakaninta da umaima ba,tunanin buya take,tana ƙokarin boyewa muryar paki ta ziyarceta inda
yake faɗin "Nana ce nan?
A fusace tace"Habiba ce 'dan ubanka ,mai yayib'en tsiya ,zaka buɗe mun ne ko sai naci
mutuncin ka,
Baice mata komai ba Ya buɗe mata a ƙasan ransa yana jin wani daɗin tafiyar tata."
Bayan Umaimah ta idar da sallah ta jawo Quraninta tana bita 'dan ita ba ma'abociyar
komawar baccin asuba bace indai gari bai fara sha ba shima sai dai idan bata da aiki,
Saboda sabo shi yasa kafin tayi sallah tayi wanka ta gyara jikinta sannan ta gabatar da sallar ta
da kuma azkar ɗinta da muraja'a,
Tana tsaka da bita cikin siririyar murayarta a hankali mai daɗin sauraro taji an Murɗa handle
d'int,da fari ta zata Nana ce ,fahimtar da tayi shine yasata kai aya Kafun ta idar,
Kallansa tayi yarda Ya jingina jikin kofa yana kallanta,
Sanye yake cikin army three quarter da farar singlet fuskar sa ɗauke da murmushi,itama
murmushin ta mayarmasa tana Mai tashi ta ɗauko sallaya tana ninkewa,bata fargaba taji ya
rugumeta ta baya yana Mai sakin ajiyar zuciya yace "Da tunanin ki na kwana a raina ,da kyar na
iya bacci saboda yarda naga samu naga rashi,Allah ne Ya duba ni yasa Nana tafiya."
Karamin murmushi tayi 'dan bata shirya basa labarin tsakaninta da Nana ba,ba tare da ta
juyo ba tace"im always yours honey,da safe ,da dare,da rana,Just have me,licking lips dinsa
yayi yace "i heard morning s*x yafi ko kowanne s*x daɗi.
Ƙasa tayi da idanta kamar yana ganinta tana Mai san cire kunyar sa".
Juyo da ita yayi yana Mai kallan cikin ƙwayar idanunta a yayin da tayi saurin yin kasa da
idanunta ,ɗago hab'arta yayi yace"lets have this morning s*x."
Hijab ɗin da tayi sallah yacire seductively Ya cire mata shi cikin wani salo inda plain Simple
material wanda Ya fito da dukkan figure ɗinta Ya bayyana jikinta ,
A hankali Ya haɗe ta da jikinsa yace "let me worship and adore your body,ɗora kanta tayi
akan wuyansa tace "let me warn you again honey im not virgin and my boobs are not
pecky,"Hannunsa yasa a bayanta ya Kama zip ɗin ta Ya zuge rigar ta faɗi ƙasa,boobs ɗin ta da
suka bayyana babu komai ne jikin sa suke kallan sa kamar ba ita ta shayar da yara uku ba,
Shafa su yayi a hankali kafin Ya maida idanunsa cikin nata yace baby ki kalleni,
Babu musu ta cire kunyarsa ta saka idanunta cikin nasa,
Satin kunnenta yasaka bakinsa yace"komai na jikinki Ya burgeni,hannunta Ya kamo Ya ɗora
kan hardness ɗinsa Wanda Ya sata saurin gasping 'dan batayi expecting ba,sake riƙe hannun ta
yayi kan hardness ɗinsa yace Just feel how hard nayi akanki,give me peace,kafin tace wani abu
yayi capturing lips ɗinta yana squeezing a** ɗinta wanda Ya sata gasping ta basa entrance
zuwa bakinta inda yake kissing ɗinta passionately yayin da take mayar masa cikin shauki,
Kamo a** ɗinta yayi inda ta ɗanesa tayi folding kafafunta jikinsa hannayen ta tallab'e da
wuyansa,
Kan gado ya kaita Ya kwantar ya bi bayanta yana mai cire suturar da tayi masa katanga da
ita Kafun Ya cigaba da romancing ɗinta yana Mai adoring dukkan wani sashe na jikinta har sai
da yayi wetting ɗinta Kafun Ya nema wa kansa entrance ɗin da bai taba tunanin zai jisa tight
and juicy ba.
Chuchujay✍🏽
TBC.
[11/25, 12:19 AM] CHUCHUJAY✍️: AURE UKU
(a hospital romance )
By chuchujay
wattpad :@chuchujay
https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j
Join My whatsapp channel inda Zan baku noorurrahman kyauta.
Yes paid novel ne amma Zan baku shi a channel ɗina kyauta,
Just follow and share ❤.
Episode 3⃣5⃣➡3⃣6⃣
BAYAN ƊAYA.
Tun ranar da umaimah ta bawa Paki labarin ta yake bata wata irin tarairaya kamar zai maida
ta ciki 'dan gani yake babu irin soyayyar da zai nunawa umaimah ya isa,sannan yayi mata
alƙwarin bawa yaranta kulawa irin wadda mahaifi zai basu,
Yaso ta dawo dasu nan amma tace masa a'a Ya bari tukunna sai sun gama da saga ɗin Nana
cos tasan yanzu idan tace zata dawo da yaranta nan gurin to zaman bazai daɗi ba 'dan ko cikin
satin ba karamin gwagwa suka sha ba.
Hutun sati biyu ta ɗauka wanda yanzu sati guda taci a ciki,duk da takurar Nana amma zata
bada labarin ta Mai daɗi indoor tsakaninta da mijinta .
Kamar kullum yau ma wuraren 7 imam ya fita dan ko breakfast bai tsaya yi ba ,abinda Ya tsiri
mata kwana biyu kenan sannan yaƙi faɗa mata inda yake zuwa 'dan tasan ba asibiti bane tunda
tare hutunsu yake ,
Kiranta da yayi yace mata yana nan dawowa sannan yana mutukar jin yunwa yasata barin duk
wani abu da take ta shiga kitchen 'dan sarrafa masa abinci,
Shigarta kitchen ke da wuya sameera ta shigo kitchen ɗin cikin wata irin karairaya jikinta
sanye da rigar bacci Mai santsi iya gwiwa yayin da kirjinta ba bra kanta kuma babu ɗankwali,
Wata irin miƙa tayi tana Mai yin hamma kafin ta taka bayan umaimah tana Mai buɗe fridge dan
ɗaukan fresh milk,
Ta process ɗin ta bangaji umaimah wadda ke wanke nama a cikin sink,
Tunda ta shigo kallo ɗaya umaimah tayi mata ta ɗauke ido dan tasan bala'i take nema sannan
ta lura kullum safiya yanzu ta ɗauki sarar fito mata falo da Kananun kaya duk da kuwa bata
samun Paki wanda tasan danshi ake yi,
Juyowa umaimah tayi tana Mai kallan sameerah wadda ke shan fresh milk ɗin 'in a seductive
way,ƙaramar dariya umaimah tayi tace "ina fatan ba kina haka bane dan ki burgeni cos ni da
kika gani nan i do no homo,sannan koda ace ina da lust akan mata bazan taba jin wani desire
akan ki ba,ni kenan ballantana namiji,cos ba wai body shaming ba baki da wanann ƙirar,ki kalle
ki koda sau ɗaya ne a mudubi,you're beautifuly ugly ga kina stinking irin na masu bleaching Mai
arhar nan cos nasan baza ki iya affording Mai worth hundreds ba,ina ga kuma masoyina mijina
Mai jiyar dani daɗin da babu Mai baki ,kisa a ranki indai wai bada tsubbu ba babu abunda imam
zaiyyi dake ,ki sa a wannan daƙiƙin kanki ɗin ,Nana kawai tana deceiving ɗinki ne amma kina
abu kamar babu kwakwalwa akanki,ki kalleni da kyau Ni nafi ƙarfin zaman kishi dake cos you're
not My lane ,you're not my spec ,not to brag amma im a senior surgeon while ke you're just An
intern wadda bama tasan abunda take ba ,ki kalleni da kyau banyi kama da tsaranki ba,ta Ko
ina na fiki So why the race?
Fuck off!
Juyawa tayi ta cigaba da wanke namanta,
Fincikota sameerah tayi ,ta ɗaga hannu zata kwaɗa mata mari,riƙe hannun umaimah tayi ta
kai mata nata yatsu biyar ɗin a fuska ,
Bango ta kaita ta maƙure tace"gwanda ki gudu kafun Nasaki ki gudu cos bani da kyau idan ka
shiga gonata,ki kiyayeni sannan ki kiyayi mijina,"
Cikin maƙurar Sameera tace "ni da imam yanzu zanen soyayyar mu ma yafara saboda
nasanshi Kafun ke ,and Ya soni Kafun kizo da asirinki Ki janye masa hankali,sannan da kike
magana ta jikina ,da wannan jikin Zanzo na kwacesa na kaishi gado ki bani nan da kwana
bakwai sai na kwanta da mijinki".
Sake maƙureta umaimah tayi tana Mai wani irin murmushin gefen baki tace "threat?"
Okay im in,ki kaisa gado ɗin nan da kwana bakwai ni kuma na miki Alƙawari Kafun kwana
bakwai ɗin sai na fitar dake a gidan nan,kilan ma baki sani ba Yau shine baccin ki na karshe a
gidan nan,Allah kaɗai Ya sani,amma ina so kisa a ranki Kafun ki kaisa gado zan kaiki waje,
Tana kai karshen zancen ta kama wuyan fingilalliyar rigarta ta fara janta har saida ta sadata da
ɗakin Nana wanda tana shiga ta watsa ta,
A zabure Nana ta miƙe tana Mai rafta salati,
Lapia menene hakan?
Sameera Ya akayi?
Kuka sameera ta fashe dashi tace "ni Nana idan bazaki saka imam Ya Aureni ba na haƙura
na tafi,baƙiji irin wulaƙancin da matar nan ta mun ba wai har da cewa Kafun kwana biyar sai ta
koreni dake daga gidan nan baki ɗaya har da ce miki wai tsohuwar kilaki,Allah kaɗai yasan irin
barikin da kikayi Kafun Aure "
Da zafin nama Nana ta mike tana na faɗin"nice karuwa?"
Ni kike faɗawa karuwa?
Har kina faɗin zaki koreni daga gidan ɗana muntari,
Ni zaki kora daga gidan muntari?
Hannu Nana tasa ta ɗauke Umaimah da mari wadda ta dafe kumatun ta tana Mai jin saukar
hawaye yana zubo mata ,sake ɗaga hannu Nana tayi ta sharara mata wani marin amma still
umaimah bata hana ba sai ma cire hannunta da tayi daga kumatun ta matsa kusa da Nana tace
"Nana ki kuma marina ,Nana ki mareni bazan hanaki ba,kisa abu ki zane ni idan har nafaɗa
maki gaskiyar abunda Ya faru baki gamsu ba,"
Zubewa tayi a ƙasa dai dai kafar Nana tana mai rikewa tace "Nana Bansan Mai zan maki ki soni
ba,ni da kika ganni Babu abunda nake nema da zuria'r nan sai alheri,ban san Mai yasa kike
nuna mun wannan asalin kiyayyar ba,wallahi Nana da zuciya daya nake zaune daku,Kin sani da
ace da baƙar aniya nake zaune daku da bazan taba bari ku zauna anan lafiya ba,har akawo
wata ƙatuwar banza wadda take da ido akan mijina amma na danne .
Kinsan Mai tace ne Nana wanda yasa na kamo ta na kawo ta nan, har marin ta nayi saboda irin
zafi 'da girman maganar da ta faɗa.
Nana wannan yarinyar da kika gani"micijin sari ka noƙece,cewa fa tayi wai amfani take da ke
'dan cimma burinta saboda ta kula ke tsohuwar banza ce da kike amfani da farin cikin iyalinki
'dan ki cima burin ki,wai ke tsohuwa ce Mai san zuciya,sannan muguwace ke ,bakiji yarda nake
jin ɗacin maganar ba a yanzu da nake maimaitawa,".
Cike da kiɗimewa sameera ta kalli Nana tana Mai kaɗa kanta bakinta yana rawa tace"wallahi
Nana karya take ,ke umaimah kiji tsoran Allah ki faɗi gaskiya,"
Kallanta umaimah tayi tana mai rusa wani kukan tace "nasan Nana saboda abubuwan da
suka shiga tsakanina dake bazaki yarda da magana ta ba da ta Sameera zaki yarda saboda
itace tagaban goshin ki,"Amma Nana wanda ka tsana yakan faɗi gaskiya ka share sai daga
baya abun yayi maka illa.
Kinsan Mai ma tace ne Nana?
Kuka ta kuma sawa tace tunda nake ban tab'a jin kazamin furuci ba irin wanda tayi,
Da sauri da ƙaguwa Nana tace"ki daina mun shegen kukan nan ki faɗa mun Mai tace ,Ya rage
nawa idan na yarda idan ban yarda ba,"
Cikin kukan da umaimah bata san tana dashi ba tace"Nana cewa 'fa tayi wai sai ta kai Abbu
gado sannan sai ta tarwatsa dukkan farin cikin gidan nan,sannan wai ke zata fara kaiwa
ƙwararo sai abincin da zakici Ya gagare ki ,sai kinyi bara ,sai ta mayar dake almajirar da za'a
ƙyara "
Duk da abunda ke tsakanina dake sai da naji zuciyata tayi nauyi 'dan ke ɗin kakar imam ce
kuma mahaifiyar Abbu Shine dalilin da yasa nace sai nasa tabar gidan nan.
Cikin ƙidimewa sameera tace "wallahi Nana imam nace".
Tafa hannu umaimah tayi tana Mai sake fashewa da kuka tace" kinji ko Nana gaskiyar
maganata ko?
Kinji ko Nana,inda maganar imam ta fito anan cewa tayi wai idan ba Abbu ba imam,wai sai ta
b'ata masa suna ta sa a waje ma sai Ya saukar da kansa .
Kaɗa kai sameerah ta fara tana tare kukan dake san zubo mata ganin yarda Nana ke
gabato ta,
Alamu ta fara da hannu tace "wallahi Nana sharri take min."
Mari Nana ta ɗauke ta dashi har sai da ta kifa,
Nunata Nana tayi da yatsa tace"na rufa maki asiri ,ina san naga na Aura miki jikana amma da
abunda zaki saka mu kenan ko?"Dama Ai ance tsintaciyar mage bata mage,dama ɗan adam
haka yake ka sakashi inuwa ya kaika rana ,ni zaki tozarta,?
Muntari tsararki ne?
Yo ko ba muntari ba shi imamu ɗin kyayi masa haka?
Inace tun yarinta kuke tare Shine yanzu da sheɗancinki zaki tarwatsa shi,
Dama Apnan ta faɗa ke shaiɗaniyace amma soyayarki ta rufe mani ido na gagara ganin abunda
ya kamata na gani,
Nan haka nasa baiwar Allah ɗinnan a gaba da fitina na kasa ganin kirkinta 'dan da ace tayi niya
yarda kika tunzurani na shigo musu ranar daren Aurensu da ta cire mun ƙoda da hanji,amma
haka nan ma koda nayi fitsarin tsoro zani ta bani amma duka bani gani saboda ke,
Wato ni gani sakariyar tsohuwa,
To ki kalli idona da kyau,kar nake gane karya da gaskiya ,a wannan karan kuwa ƴar nan ce Mai
gaskiya,
Bari kiga karshen kai mun ɗa da jika gado.
Ƙaton hijabin sameera da tasa kan couch ta jawo ta miƙa mata tace "maza saka yau zamanki
gidan muntari Ya ƙare ,fam fam fam An gama,"
Kuka wiwi sameera take tana Mai cewa"Nana wallahi shiga tsakanin mu akayi,wallahi karya
take mun".
Cike da masifa Nana tace "ɗiyar nan Ai Angama tunda da bakinki kin faɗi bangare cikin
gaskiyar,yau ba gobe ba sai kinbar gidan nan,dama bani na aje ki ba,to yau kinyi isfaya,gidan
nan koda kuɗin tsohonki sai kin barshi Allah,
Bari ma kiga naje na nemo madoki kigane da gaske nake,
Fita Nana tayi tana Mai ruwan balai".
Tashi umaimah tayi tana Mai goge hawayenta tace "Ya kika ga kafcen nawa?"
Ɗaga mata gira tayi tace "na daɗe da sanin da na shiga film zan tashe saboda iya kafce na
Tick tock tick tock,
Awa nawa ma yanzu da furucin ki amma har zaki bar gidan abun ƙaunar ki?
Ƙaramun murmushi tayi tana Mai dafa sameera dake faman sharb'ar kuka tace"ke yarinya
ce,kina da ƙuruciya yakama ace kinje chan domin
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 15