Yaya Dr ba mutum bane Mai yawan son shiga har kar Jama'a Yana da Dan banzan girman Kai da Kau da Kai ba ya son Kacika shiga harkarsa domi shima ha harkar kowa yake shiga ba saboda Baya son raini hakanne yasa bayan Samiha da abdallah yayanta ba shi da Wani aboki ,sukayi masa bayanin abin da ya kawo su da abinda Samiha tace ya juyo Yana murmushi yace yar gatan Yaya Dr Nagode sosai da girmamani da kikeyi shiyasa duk cikin Yan uwana nafi ji dake Basma da nihal duk tunanin su ita da Yaya Dr.uwa Daya uba Daya suke anan yace babu komi ya Dade da karantar halayan su a makarantar Ya amince ta xama kawarsu amamn su kula sosai Sukayi godiya suka tashi Amman Yaya kana nufin shikkelau mindena cin abinci tare inji wayene ai ba kawayeba ko Mai kikayi koyaushe tare zamina cin abinci Shiyasa nake alfahari da kai Yayana Allah yabarmin Kai.
Sunfara rayuwan su su uku har sha'awa suke bawa mutane kullum a class suna tare Amman fa da xarar an fito break sun xama su biyar domin Suraj na tare da Samiha Lokacin da sukagama primary lokacin yagama Junior zai shiga Senior A nan din de suka cigaba da makarantar ba a sauya musu wata ba Shakuwar su tana matuakar bawa iyayansu tsoro saboda kullum girma suke kar aje asami matsala sai de yadda sukaga sun dau juna tamkar Daga ciki Daya suka fito yasa suke Dan rage fargabar Basma da nihal Suma suna kusa da gidan su Samiha Dan ratar su Bata wuce layi biyu ba Hakan yayi matukar karawa abotar su girma.
Abangaran Zainab kuwa Iya kashe yazid da tayi Bai ishetaba ta koma wajan Boka tana fadi masa tana son taga bayan su duka saboda yanzu da mijin ke wulakanta su Hakan Bai Hana su samin abin da zasu ci ba Domin jummai ta kama Sana'a daka da waje kullum cikin Nema take sannan mahaifin su Yaya Dr Yana matukar taimaka musu sosai ita Bata son Hakan tana son a lalata komi nasu a tarwatsasu Bokan ya fadimata jummai yar gidan malam ce karki manta sanann tana da tsari sosia Daga ita har yaranta Idan har ba kashe su zamiyi ba asiri ba zeyi saurin hawa kansu ba Kafin mi same su mu haukatar da su ko mu Kada su duniya gaskiya abune Mai matukar wahala Tom yanzu ya za ayi yakamata kije de kiyi tunani tomshikkelau zanyi tunanin idan Yakama ma akashe su dukan sai ayi zan de dawo
Haka ta tafi da sake sake kala kala acikin zuciyanta da Kuma mugunta iri iri tana tunanin ta wane Hali xata bi domin kawar da su dukansu Saboda so take gaba Daya su fita a rayuwanta yaune gobe ne tsanani na sake na tsananta sai jummai tayanke shawarar zuwa wajan mahaifinta domin sanar da shi abin dake faruwa mijin ta bazu in da takeyi yakeba bare ta tambayeshi ita Kuma baza ta taba iya zuwa Wani guri ba tare da ya amince mata ba saboda tasan illar Hakan Ta shirya ta leka gidan Zainab a tsorace tasa akayi masa magana Yana zuwa ...
Yaga ita ce sai ca ya mata lafiya Na xo na tambayeka ne Ina son xanje gida na gaidasu na kwan biyu banjeba Allah ya tsare yace mata ya juya kwallane ta fito a idonta tayi kokarin tareta alhamdulillah tunda Bai hanani ba tayiwa abdallah matukar gargadi akan yakula da Samiha domin inshallah kwana uku kawai zatayi ta dawo ba jimawa zatayiba taje ta iske mahaifin ta tasanr da shi duk Wani Abu dake faruwa yayi mata nasiha akan tayi hakuri shiede a tunanin sa wanann abin duk bayin Kan sa bane anan ya hada mata maganin tsari kala kala ciki ya Bata har da Wanda zai ci a abinci ta sanar da shi Baya cin abincin inshallah zai ci Agwada idan ma Bai ciba sauran zasuyi aiki Haka ya tasata gaba ta tashi ta tafi Ya Bata wasu kudade domin suci gaba da Dan jalabtawa da su haka ta tafi tana kuka Bata so komwa yau ba Amamn babu yadda zatayi da umarnin mahaifinta dole ta koma.
Ana Kiran sallan magriba ta shiga gida ta tarar su kuwa yacca suka saba sunayi idan tana nan Kamar kullum suraj ne ke biyawa Samiha karatun kur'ani da yake shi yakusa sauka Amamn ita de Bata yi nisaba Dan batafi izufi biyar ba shike koya mata kullum idan sun dawo Daga Islamiyya Dan Islamiyyar su ma Daya ce tayi farincikin ganin su haka wanann Yana Sakata jindadi tasan ko bayan ranta Suraj ba zai taba barin rayuwar Samiha ta salwanta ba(Ina Daga gefe na ce sai Kuma gashi shine Wanda ya salwantar da ita da kansa ya wulakantata ya Kuma toxartata)
Haka ta shigo ta same su sukayi farinciki da dawowar ta a wanann lokacin Domin basu yi tsammanin hakan ba abdallah dake gefe shima Yana tasa tilawar shine ya taso ya zo ya ansa kayan dake hannunta sai Kuma Suraj shima da Samiha suka taso.
Wata Leda data siyo musu kayan makulashe na kauye su magarya dinya Dade sauran su ita ta mikawa Suraj tace gashi ka raba muku Ina jamilu bai shigoba kema kanki Inna kinsan yayah jamilu haryanzu yakasa Dena tunanin Yaya yazid Kullum idan ya shigo Gidannan damuwar rashin sa na damunsa.
Allah sarki inna tace kawai ta wuce daki saboda itama anfama mata in da yake mata Kai Kai Kwanci tashi maganunuwan da mahaifinta yabata Wanda zatayi amfani da su dakanta sun fara aiki malam jamilu da da da yayaye kafansa da zuwa gidanta yanzu Yana zuwa Ta hakane tayi amfani da Damar ta duk Wani magani da zata zuba masa a abinci ta zuba haka Kuma duk Wani Wanda zata zuba masa ya tsallaka ta zuba Cikin sati Daya malam jamilu yafara dawowa cikin hayyacinsa Yana Kuma neman alfarmar Tayafe masa dukkanin abin da ya mata domin bayin kansa bane.
Murna ta ishi jummai domin Bata taba tunanin akwai lokacin da mijinta zai dawo garetaba na yafe maka malam shine abin da take furtawa Zuruf ya mike Ina zakaje zanje gurin Zainab ne Dan nasan ita ce ta Haddasa duk abin da yafaru tsakanin mu Mai zaka mata zan sawwake mata taje ta nemi Wani domin bazan iyaba tunda Mika dawo ta Hana mu xaman lafiya Dan Allah malam ka rufa mana asiri tabbas idan ka saketa zamu fuskanci fiye da abin da muka fuskanta ayanzu kawai de kayi taka tsantsan na zama da ita Amman maganar saki Bata ta so ba shikkelau inshallah zanyi yacca kikace.
Rayuwar farinciki ta dawo a wanann gidan kullum cikin kulawa da Juna suke su Kuma suna farincikin yadda mahaifin su ya dawo garesu yanayin da Suka fuskanci kansu ya Saka Zainab ta fara fuskantar sauyi Daga malam jamilu wanann yayi matuakar Daga mata hankali da Kuma tunanin tabbas jummai tafiyar da tayi tajene domin neman mafita akan lamarin Kuma gashi ta Samu tabbas Abu Daya ya rage mata ta kashe su gaba Daya har mijin domin ta kwashe komi ta tafi Dan baza tayi rayuwar banza a gidan Bata amfana da komi ba.
Haka tayi ta tsarawa kanta Amman Kuma tana dannar zuciyarta da ba yanzu za tayi wanann aikinba tabari akwana biyu Dan kar a zargeta bayan shekara Daya mahaifin Suraj lokacin zasu higa ss2 ya je makaranta yace Yana son Suraj ya xanaa exams da Yan ss3,domin shekarunsa sun danja Dan ma Baya da girman jiki da tuni ya nuna Haka kuwa akayi suka zana jarabawar dasu, shikkelau yabar makaranta Suraj da Samiha sun tsinci kansu cikin Wani matsanancin tashin hankali domin Samiha Bata San Taya zata fara fuskantar rayuwar makarantar nan babu Yaya Dr.,ba Dan ma yanzu akwai su Basma Har xaxzabi sukayi na kwana biyu saboda wanann iyayan sukayi ta fada Kuna tare kullum agida Mai ne na tayar da hankali Dan yabar makarantar nan de sukayi ta kwantar musu da hankali kullum Samiha idan zata tafi Yaya Dr.shike kaita makaranta Kuma shike dakkota alokacin Yana da shekara 18 ita Kuma tana da shekara goma aduniya.
ABIN AL'AJABI
Zainab ta shirya tsaf domin zuwa gun Boka yayi abin da zai sa dukkanin su su mutu,ya Bata Wani magani akan idan dare yayi ta tabbatar duk sun kwanta taje ta Katanga ta watsar maganin,tom kafin safiya iska zatayi ta dibansa suna shaka Kuma shikkelau,ko mutum nawane agidan sai sun mutu cikin murna da jindadi ta karba,sai de Kash!!!,matsalan da aka Samu batasan cewa Samiha da abdallah basa gidan ba,ranar sunyi dare gidan su Yaya Dr.,Hakan yasa mamansu tace kawai su kwana anan tunda Daman sun saba, malam jamilu da yaji shiru basu shigoba yace yaufa yaran naki da alama acan zasu kwana,yace amamn bara na leko na gani,Ya shiga sukace eh anan zasu kwana yace musu sai da safe ya tafi.
Kamar yarda Boka ya fadiwa zainab haka tayi kuwa da misalim karfe Daya ta fito tayi yadda yace mata taje ta kwanta tana jiran tsammanin safiya tayi taga gawat mutum hudu Da asuba bayan mahaifin su Suraj yaje masallaci Wani abin mamaki da Bai taba gani ba malam jamilu ace Baije sallan asuba ba tunda yake dashi ko Bai da lafiya sai ya rarrafa yaje Haka yayi ta mamaki har ya dawo gida ranar Weekend ne babu makaranta Hakan yasa bayan sunyi sallah suka koma bacci Yana ta lekowa har wajan takwas gidan a rufe hakanne yasa yaje ya kwankwasa Amman babu Wanda ya bude,yayiwa mutanan dake majalisar magana yayi musu bayani,Suma sukace sun lura da Hakan domin tundazu suke jiran fitowar sa Amman shiru,Wani Daga ciki yace Mai zai Hana mu balla kofan,haka kuwa akayi suka balla kofar,abin da suka ganine yayi matukar Raza nasu,Da ke ana Dan zafi sunyi shimfidar su a tsakar gida,can gefe suka gano shi a jefe sai kace yayi dambe hancin sa duk yafutar da jini,haka kuwa matar sa suka taba duk babu Mai motsi acikin su, innalillahi!! Kowanenn su yake furtawa sun ma rasa abinyi.......
Cikin fargaba dadyn su Suraj yayi yunkurin fita Daga gidan Amman Ina abin ya gagara saboda jiwa da ta dau keshi ya fadi A hankali suka Daga shi Wani ya taimakama sa wajan fita Gida ya shiga ya karewa Samiha da abdallah kallo suna zaunai a parlourn momyn su Suraj suna cin abinci irin kallon da yakebin yaran da shi da Kuma kwallan da momy taga Yana futarwa a fuskan sa Hankalinta yasa ya tashi ta rasa yacca zatayi Shin Mai ke faruwa tashi tayi tana dadyn su Mai ke faruwa lafiya naganka a haka Wanann surutun da take shine ya fargar da su sukaga halin da yake ciki dukan su mikewa sukayi suka nufi idan yake Kawai sai yakama Samiha da abdallah ya rungume cikin Wani kuka Mai tsuma zuciya Kowa zuciyoyin sa cike da tambayoyi Kama hannun su yayi ya zaunar da su akan kujera ya Dan sai sai ta kansa ya Kuma Dena zubar da hawayen da yakeyi.
Nan ya kalle su takira sunan su Abdallah yace na'am Samiha tace na'am dady a matsayin wa kuka daukeni? tambayan da ta bawa Samiha yar dariya haba dady bayan abbana a duniyar nan da yayah abdallah da yayah Dr babu Wanda nake so sai Kai Na dauke ka tamkar mahiafi cikin farinciki yace Kai fa abdallah na daukeka a matsayin yacca na dauki mahiafina Yayi farinciki sosai saboda yasan Samiha kana jin maganganunta kasan da yarinta aciki Sai yace alhamdulillah yanzu idan akace mahaifinku ya rasu Baya raye Zaku iya daukana a amtsayin mahaifinku?,zaku iya zama Dani a madadinsa Caraf Samiha tayi tace haba dady Ai ko yanzu nafi son zama anan akan gidan mu saboda kana son mu.
Cikin karfin Hali yace kuyi hakuri ku Kuma daukeni amatsayin Wanda zai zama gurbin mahaifinku ku dauki momy tamkar mahaifiyar ku Allah yayiwa mahaifin ku da mahaifiyar ku rasuwa,m Kallon kallo suka fara yi a junansu Mutuwa Kuma mutuwa kamarya abin da abdallah ya fada kelan,saurin Katse su dady yayi yaace karkayi sabo mana rannsu a hannun Allah yake ba a hannun kowa yakeba Kuyi hakuri xan rike ku tamkarshi Zan baku kulawa.
Kuka suke tun karfi Suraj da sauri ya xo yayi Kan Samiha ya kama hannunta Yana Dan Dan Allah Samiha kidena kuka Bana son duk Wani Abu da zai tayar Miki da hankali Bana son damuwarki Bana son matsalan ki Dan Allah ki Dena Yaya Dr,inna da baba fa,sune suka rasu takara rushewa da Wani kuka Mai matsanancin tashin hankali shima kukan yafara gaba Daya suka hadu suka rikita dakin babu Wanda ke magana da kyar dady ya aro jarumta yasa duk suka Dena wannan ihun mamin su ce tace dadyn su Mai yasa mesu?,yayi musu bayanin duk abin da yafaru tundaga farko har zuwa karshe Innalillahi!!ita ce abin da kawai suke furtawa Mikewa sukayi dukansu,m suka fito domin zuwa gidan suna zuwa suka tarar malam ladan dake unguwar su har ya Saka matarsa ta xo domin afara kintsa jummai Nan ma aka dauki malam jamilu domin kintsasa,adede lokacin zainab ta shigo tana ihu Wanda har sai da yasa mutanan gun fara jin haushinta saboda abin da takeyi din yayi yawa kowa magana yake mata akan ta rage Amman yadda kasan ana Kara rura wutar kukan azuciyarta banza kowa yayi da ita ya Mai da hankalinsa ga damuwar da ake ciki.
A Hankali ya jawo hannun abdallah da Samiha ya shiga da su cikin gidan Sanadiyyar an kwashe su agun yasa basuga ainahin halin da iyayansu ke ciki ba mikawa momy mahaifiyar su Yaya Dr Samiha yayi shikuma yaja hannun abdallah da Suraj suka juya yace mata Idan agama shiraywasu kiyimin magana zan shigo dasu su gansu.
Fita yayi domin shi kade yasan halin da suke ciki yana tunanin irin halin da yarannan zasu shiga idan sukaga gawar mahaifansu biyu a lokaci guda bayan mintuna kadan matarsa ta zo ta kira shi ya shigo da su dakin da aka kwantar da su Yakama hannun yaran duka suka shiga nan Wani sabon kukan ya kufce musu sai de sun Sami kyakkyawan tarbiya agun mahaifiyar su hakane yasaka babu kururuwa a kukan su sai de kaga suna hawaye,adduoi sukayi musu sosai da sosai suka tashi suka fito su Kuma aka dauke su izuwa gidan su na gaskiya(Ubangiji Allah yasa miyi kyakkyawan karshe)
Zainab sai da ta nuna dan halin Dan ko kan gawar su Bata jeba duk da sai da mahaifin su Suraj ya sauke nauyi yace akirata sai ca tayi baza ta iya juran ganin gawar mijinta da kishiyar ta ba kowa kallonta yake Yana kaji Wani sabon makirci domin babu Wanda Bai San abin dake faruwa tsakanin su ba duk unguwan Bata zaman lafiya da kowa saboda suna son jummai ita Kuma mummunan halinta yasa suka tsaneta A haka aka kwashe kwana 7 ana zaman makoki Zainab ta ware kawai uzurinta take tana taka Wanda take so.
Amman abin da yabata mamaki shine Mai yasa yaran basu mutu ba sai a zaman makokin da ake taji Ashe ranar ba agidan suka kwana ba bayan ankammala zaman makoki malam liman mahaifin jummai yace zai koma garinsu sanann abashi yaran ya tafi dasu Dadyn su Yaya Dr da momy Sukayi ta rokon sa akan yataimaka yabarsu zasu kula da su kamar yadda suke kulawa da nasu yaran da kyar yayarda ya barsu Nan ya tafi Yana Mai alhinin rasa yarsa.
Zainab Takoma wajan Boka domin tunanin ta kwashe Dan abin da yake da shi da kuma tuananin ta Ina zai a fara Boka yace Kinga Yana da yaro namiji Kuma shi zai kwashe Rabin dukiyan da ace Bai da da na miji Kinga da za kifi samin dukiyan tunda Bai da Yan uwa tom yanzu Mai yakamata ayi mu batar da wanann yaron a nemeshi a rasa Kinga shikkelau Zaki kwashe Dan abin da yake da shi ki gudu Cikin murna ta dawo gida ansami nasara.
Kamar yarda Mahaifin su yaya Dr yayi alkawari ya tattara kayan su Samiha da Suraj sun koma gidan sa Yana Kuma basu kulawa Dede gwargwado Shakuwa na Kara shiga tsakanin Suraj da Samiha adede lokacin Suraj da Abdallah sunkara girma domin sun Sami admission xasu tafi Jami'a Samiha ita Kuma ta shiga js3 tana da 13 years Farinciki na karuwa a gidan sanann Suraj Yana iya bakin kokarinsa ganin ya taimakawa Samiha ta rage damuwar dake ranta damuwar suraj aduniya shine ace Samiha tana cikin damuwa,duk da yasani cewa zaiyi wiya ta cire komi Amman Yana son yaga tana fara'a kodan lafiyarta tundaga lokacin da abin yafaru shima Baya cikin walwala domin walwalar Samiha ita ce tasa farincikin ta shine nashi.Haka Kuma yake iya bakin kokarinsa wajan ganin yakara jawo abokinsa abdallah jikin sa domin ayanzu bayan Yaya jamilu Baya tunanin Yana da wasu Yan uwana da suka wuce Samiha da abdallah haka rayuwata ta cigaba da tafiyar musu makaranta daya sukeyi sai de Kuma maban banta course shi abdallah Yana medicine shi Kuma Yana karantar loor hakanne yasa basa gama lectures lokaci daya Amman duk Wanda ya riga fitowa zai jira Dan uwansa sannan sai a tafi a dakko yar auta Samiha,Samiha tana matukar ganin gata agurin yayun nata guda biyu Kuma a kullum shakuwa sake shiga tsakanin su takeyi.
Adaran ranar suna kwance Suraj Jamil,da Kuma abdallah abdallah yaji kamar ana kiransa farkawa yayi kawai ya tashi ya dinga fitowa har sai da ya zo bakin gate kofan ya bude yafita shi kansa Bai San in da yake yiba.
Asuba tayi dady ya shigo domin tashin su sallan asuba ganin abdallah Baya nan yayi tunanin sun tashi ma may be Yana bandaki tashin su yayi yace ku tashi Kuma Abdallah na fitowa kuyi sauri kuyi alwala karku makara duba da yace musu abdallah idan yafito yasa sukayi ta jira abdallah ya fito su shiga Amman shiru Hakan yasa jamilu ya mike ya Dan buga kofan bandaki Amman babu alaman za afito Dan turata yayi a hankali yaga babu kowa da sauri ya juyo yace Suraj babu kowa fa a bandaki da sauri shima ya taso sukayi ta dube dube amamn babu alamin abdallah Alwalan sukayi suka fita da kyar sukayi sallan suna jira a idar su fadiwa dady basuga abdallah ba bayan ankammala addua sunfito suka tsaya jiran dady yana gaisawa da mutane dady yana fitowa ya gansu duk sunyi wurjan wurjan lafiya Mai kuke jirane dady abdallahban ganeba Baya bandakin minduba ko Ina ba mu Gansa ba
What!!
Da sauri Yakoma gidan babu irin Neman da Bai yiwa abdallah ba Amamn shiru suna tsaka da wanann halin Samiha ta fito Ta gaidasu ta gansu gaba Daya cikin Wani yanayi dady lafiya Mai yake faruwa kowa kasa Bata ansa yayi illa Yaya Dr da ya fashe da kuka abin da yatayar mata da hankali domin ta tsani ganin hawayansa.
Tasancewa a jarumta da karfin Hali na Yaya Dr bakomi bane yake Saka shi kuka tabbas kukan nan da yakeyi ba karamin Abu bane yafaru
Ita ma kukan ta fashe dashi suka kafa yi acikin dakin Dady kansa yaji babu dadi Hakan yasa ya dakatar dasu Banda abin ka Kai da zaka rarrasheta tunkan tasan abin dake faruwa har kasaka ta kuka inshallah za aga abdallah babu Wani Abu da zai faru dashi da shi Zan Nemo sa duk in da ya shiga ku kwantar da hankalinku hayaniyar da suke ce ta fargar da momy Daga baccin da takeyi ta fito Ta Sami bakin labari Nan ta bada shawarar ya tashi ya Kai sanarwa gidan radio Dana television watakil a adace.
Tashi yayi ya futa cikin tashin hankali kana ganinsa kasan Yana cikin matsananciyar damuwa Mai yawa Babu nutuswa a attare da shi ko wanka Bai ba haka yaje ya sanar agidan radio ya biya kudi domin Neman abdallah yawo yayi tayi Yana raba photon abdallah guri guri Yana son yaran saboda yaran suna da matukar shiga Rai ga biyayya duk Wanda suka zauna da shi sai sun shiga ransa sai Kuma kayi farinciki da kasancewar su da Kai Haka ya yini Yana yawo tukun ya dawo gida ko ruwa Bai Saka acikinsaba Ya shigo gida momy ta hada masa ruwa yayi wankaDa kyar ta lallabasa yaci abinci.
Tambayar ta yake Ina su Samiha tana can ita da yayanta Yana ta rarrashi kasan Baya son damuwar Samiha Hajiya bansan halin da Suraj zai shigaba idan akace babu Samiha Sunyi matukar shakuwar da ni Kai na Ina mamkinta Inshallah Alhaji babu Wani Abu da Zai faru.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
ZEEY NASEER
ABOKIN YAYANA😭
Page 5
Shekaru sun shude an nemi Zainab sama da kasa an rasa har sun hakura sunce taje tayiwa kanta,su Samiha kuwa kullum sake zama cikakkiyar budurwa akeyi domin dukkanin Wani alamu na girma yafara bayyana a tattare da ita,a yanzu tacika shekara goma sha Shida cif-cif aduniya kyawunta ya sake fitowa farinta ya sake fitowa haka kuwa manya manyan idanuwanta masu rikita duk Wani Mai kalla sun sake fitowa,kirjinta ya Kara girma yafara zama na cikakkiyar budurwa haka Kuma shape dinta yafara zama irin na coca cola ta ko Ina ta fara zama cikakkiyar mace girma yafara bayyana ajikin Samiha,idan ka Kalli fuskanta Sau Daya sai ka kara juyowa ka sake kalla domin irin halittar da Allah ya ajjiye acikin fuskar ga dogon hanci ga ma dai daita labbanta duk Wanda ya Kalli Samiha Daga sama har kasa sai yakara juyo ya kalleta.
Ta ko Ina ta hadu ta Kuma ansa sunanta na mace
Adede wanann lokacin tana ss3 suna kokarin fara zana jarabawar fita wanann abin yasa Yaya Dr Dede da kofar gida ya Hana Samiha fita duk in da zataje shi yake Kai ta domin yatsani Wani yaganta ya tabbatar duk Wanda yaganta sai Ya yaba Kuma sai antaya Yana tsoron Wani ya shigo rayuwar su ya tarwatsa musu farincikinsu ko kawayanta Basma da nihal ne suka zo Baya taba bari ta rakasu iyakar ta da su bakin gate.
Watarana yay Dr yakai samiha makaranta tana da exams ya fito domin Bude mata murfin mota tafito adede lokacin su nihal sun fito domin zuwa office din Wani Malami zasu Kai masa takardu kallon da nihal ta bisu da shi ne yabawa Basma mamaki kamar de ranar ta fara ganin irin kulawa da soyayyyar da yayan yake nunawa kanwartasa basma tace "haba ke kuwa sai kace sabon abu" Basma baza ki ganeba abin nasu ne kullum gaba yake Kara yi wannan kulawar ba Yaya bane yakamata yabawa kanwa irin ta wannan kulawar irin ta masoyan da sukayi nisane matuka acikin soyayyyar su Basma tace Mai kike nufi mi kai Aiken midawo zan fadamiki,bayan sun dawo suka Sami Wani guri ta bayan ajinsu inda babu Wanda zai ju su nihal tace basma "na 'am" Ina sauraronki a gaksiya ba zan boyemiki ba zuciyata ruhina da kuma gangar jikina sun Dade da kamuwa da kaunar Yaya Dr yayan Samiha yanayin girman kansa shariyarsa na sake zurfafani cikin kogin sonsa nihal kinsan Mai kike fada kuwa Yaya Dr Wanda Baya ganin kowacce mace ya kalla Yaya Dr da mata basa gabansa shi kike cewa kina so shi Kuwa Basma Kuma "inshallah "sai na cimma nufina akansa zanfi kowa jindadi idan Hakan takasan ce 'nihal' Amman kinfi kowa sanin halin wannan bawan Allah karki damu nasan ta inda zanfara Ina Miki fatan nasara Basma tace suka tashi suka koma aji.
Komawarsu keda wiya suka Tardda Samiha na rike da littafi tana bitar karatu kafin a shiga jarabawa Wanda yakasance wanan shine halinta akodayauhse domin ta saba da karatu kullum yaya Dr sai yayi mata lesson akan exams din da zasuyi domin Baya son asami matsala ko Daya.
Kusa da ita Basma ta zauna yar gidan ya Dr ya akeciki ah! ya kuke ai na zo naga jakun kunann ku kuma naga ba kwanan nake jiran naga ta Ina zaku fito
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 3 Chapter of 15