aikamde gamu mindawo ai minga lokacin da Yaya Dr ya saukeki nihal takatsesu da fadi Kuma shine kukaki zuwa migaisa da sauri Basma tace wa zai je ya masa kallon banzan da yasaba Samiha tace: Allah Kunkasa fahintar sane haka yake shi Ba shi da son hayaniya shiyasa aike Baya Miki duk girman kan nasa sai akan wasu kodan ke kanwarsace shiyasa, Samiha ta dago ta kallesu naso ace Yaya Dr Yaya nane dagaske na so ace ba wai arawa Kan mu Yan uwantakar mikayi ba na so ace mina da alaka ta jini da shi da sauri nihal ta dago ta kalleta ke Dalla bamu Gane mia kike nufi ba dagaske nake muku bamu da wata alaka da Yaya Dr Yaya abdallah da Yaya yazid Wanda ya rasu sune yayyena uwa Daya uba Daya Amman da Yaya Dr da yaya jamilu duk ba mahaifan mu Daya ba asalima ba mu da wata dangantaka ta jini da su.
Nihal !!!
lokaci daya taji juwa na diban ta saboda kar abin kunya ya afku ta fadi agun ta Sami guri ta xauna yanzude kina nufin duk wanann dangantarka da mike gani tsakanin ku ba wai yan uwa bane kwarai kuwa kawai Yaya Dr Yana matukar tausyaina Kuma ya daukeni tamakar kanwarsa nihal ce ta katse zancan da Allah yakara muku zumunci Ameen.
Tunda nihal take Bata taba shiga tashin hankali damuwa da masifa irin ta wannan ranar ba kelan tunda Yaya Dr ba jinin Samiha bane kelan soyayyya suke?,Kai babu batun soyayyya domin da soyayyya suke da zata fadimana Amma ya zamemini dole nayi bincike matuka akan wannan al'amira domin tabbas Yaya Dr yayi nisa acikin zuciyata bazan taba iya cire soyayyyar sa ba Ina masa son da bazan taba iya rabuwa da shiba ko mai zai faru sai de ya faru Amman sai na cimma nufina akansa Ina son sa,Taya zan hakura da wanann kyakkyawan saurayin irin Wanda kowacce mace ke burin fata mutum Mai aji jijji da Kai ga Kuma uwa uba dukiya Ina sonka Yaya Dr Kuma ko Hakan zai kawo karshan kawance na da Samiha tabbas na nemi soyayyyar ka Kuma Sai na Samu ......
Toupa anayin ta ana wata ga wata
Shin nihal zataje ta tunkari Yaya Dr da maganar tana sonsa?
Kuma idan ta tunkareshin shin Kuna ganin zai amince?
Mainene matsayin Samiha azuciyar Yaya Dr?
Sannan wane Hali Samiha zata shiga idan taji kawarta ta furtawa yayan nata tan sonsa?
Sanann ita kanta Samiha wane matsayi ta bawa yaya Dr acikin zuciyarta?
Duk wanann alkalamin Zeey Naseer ne kawai zai iya bayyana muku kuci gaba da bibiyar mu ngd👏🏽👏🏽👏🏽👏🏽
Ubangiji Allah yaci gaba da shiga lamiran mu yaci gaba da dafa mana ya rabamu da kunci da matsaloli na rayuwa, ubangiji yasa mucika da Imani yakara mana tausayi Imani da Kuma gaskiya acikin zukatanmu 🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼
Kuyi sharing saboda Allah
Haka Kuma Zaku iya adana tambayoyinku Tare da comments zuwa anjima inshallah zan Bude group domin tattaunawa.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
ZEEY NASEER
ABOKIN YAYANA😭😭😭😭
Page 6
Nihal ta yanke shawarar tsagaitawa ta fara fuskantar Mai ne tsakanin Samiha da yaya Dr shin kanwan ya dauketa ko Kuma da akwai soyayyya tsakaninku su,tana fatan Allah yasa iya kanwa kawai ya dauketa domin hakanne zai taimaka mata matuka wajan samin soyayyyar ta cikin sauki,tom Amman idan son Samiha yakeyi fa?,Ta Ina zata fara shima Hakan bazai zamo matsala ba domin zata iya ruguza alakar dake tsakaninta da Samiha akan Yaya Dr , tabbas zata Sami cikar burinta agun Yaya Dr Ta tsagaita komi har zuwa sukarasa jarabawa tare da fahintar ai nahin abin dake faruwa a tsakaninsu shine abinda yakamata nayi inji nihal.
Abubuwa sunci gaba da tafiyawa Samiha da Yaya Dr Dede.
Watarana ranar da Samiha baza ta taba mantawa da ita ba ranar da ta zamowa samiha ranar samin duk wata ansa da Zuciyarta ke ta mata Amman ta kasa saminta,a wannan ranar ne ta San matsyainta ta Kuma San ma wacece ita,kamar yadda Yaya Dr ya saba futa da ita yawan shakatawa duk karshan mako ya saya mata abubuwa ranar ma sunfita sunje Wani gurin Shan ice cream suna zaune yaya Dr yake mata Wani kallo Wanda tunda take da shi Bai taba yi mata irin saba kallon da yasa jijiyar ta da tsikar jikinta fara tashi ba tare da ta shiryaba gaba Daya jinta tayi Wani barkwakwai ba tare da tasan dalili ba,kasa jurewa tayi tace: yaya mai ke faruwane wannan wane irin kallo ne?,sai kace baka taba gani naba Wani kayataccan murmushi ya saki Wanda Bai yaba yi mata irinsaba Samiha yakira sunan ta "na'am" Yayana Samiha tunda Nike a rayuwata bantaba tunanin zan so wata maceba Wanda son zai hanani nutsuwa ya sakani tashin hankali na fara fita a hayyacina ba min taso tare tun mina yara komi namu tare na dauki Hakan a matsayin yan uwantaka a kullum mina girma wanann soyayyyar da shakuwar na sake shiga tsakanin mu wanann ne yasa nake tayiwa Kai na tambaya Anya wanann iya soyayyyar Yan uwantakane tun muna yara abdallah yasha fadimin cewa wanannan soyayyyar ba yan uwanta kabace yasha cemin sonki nake amamn Ina yi masa musu da cewa ni kawai na daukeki ne amatsayin yar uwata,a kullum damuwa dake karuwa yake acikin zuciyata nayi tuanani Mai zurfi na Gane cewa tabbas sonki nakeyi kaunarki ta mamaye zuciyata Bana tunanin zan iya rayuwa da wata mace bayan ke,kece farinciki na dake natsara duk wata rayuwar aurena dake natsara komi na rayuwata Ina sonki Ina kaunarki hakika kece farinciki na,na tsara na furtamiki abin dake Rai na ayaune saboda tsoron karwani ya shigo rayuwanki alokacin da banyi tsammani ba ni Kuma Ina ta boye abin da yake Rai na,Samiha Dan Allah karkice ba kyaso na domin bazan taba iya jurewaba,zan iya bada rayuwata domin taki zan iya komi domin ki.......
Wani kuka Mai cike da tausayi tare da farinciki Mai kunshe da tambayoyi iri_iri acikinsa Samiha ta saki kallon Yaya Dr takeyi tarasa wane irin kalma zata fadamasa wacca zata sanyashi irin cikin farincikin da yasakata tunda take a rayuwarta Bata taba tsintar kanta cikin farincikin irin na yau ba,ta rasa Taya zata nuna wanann farincikin murmushin da yaga tanayine ya tabbatar masa da tabbas soyayyyar sa ce ta kawo haka "alhamdulillah " Samiha Koda bakice komi ba fuskarki ta fadimin nagodewa Allah da zuwan wanann Rana hakika tunda Nike bantaba shiga farinciki irin na yau ba yau ta zamo babbar Rana Mai cike da tarihi Wanda bazan taba mantawa da shi ba.
Tashi sukayi suka tafi gida har sukaje gida Samiha Bata iya dagowa ta kallesaba saboda Wani mugun kunyarsa taji ta Kamata tare da narkakkiyar kaunar sa da take kara shigarta,Bayan yayi parking zasu fita ya kira sunan ta Samiha: "na'am" ki dago Kai ki kalleni ko nasami nutsuwar ruhi da farinciki ki dago Kai ki kalleni ko zuciyata ta Sami nutuswa kyawawan idanuwanta masu kyan kallo ta juyo ta dubesa tace:
Yaya Dr Ina sonka Ina matukar kaunar ka Ina maka irin kaunar da ake iya bada Rai da rayuwa Kai ne farinciki na bazan taba iya rayuwa babu Kai ba,haka Kuma bazan taba iya bawa Wani na miji gurbi acikin zuciyata ba, murmushi yayi Wanda ya sake bayyana asalin kyawun sa Nagode kanwa gaba dayansu murmushi suka sakeyi suka fito kowa fuskarsa dauke da farinciki da walwala...........💗
MAFARIN al'amira Yaya Dr ya bayyana soyayyyar sa ga Samiha tom ya nihal Kuma zatayi?
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
ABOKIN YAYANA
ZEEY NASEER
Page 7
Rayuwar taci gaba da gudana cikin farinciki da amincincin Ubangiji a tsakanin masoya biyu kulawar Yan uwantaka ta juye ta koma kulawar soyayyya,nihal da Basma sun fuskanci canji matuka agurin Samiha da yaya Dr hakane yasa nihal ta kasa jurewa ta tambayeta domin Daman tana kan bincike akan al'amiran su,Bayan sun fito a exams Samiha ta zaunar da su tace: Daman tun ranann Nike so na muku zancan Amman jarabawa Bata bari minsami lokaci ba nan ta labarta musu abin da yafaru tsakanin ta da yayan nata tundaga farko harkarshe ta Kuma nuna musu irin yadda take Jin karfin sonsa azuciyarta tana Jin tamkar baza ta taba rayuwa babu shiba ko Kuma baza ta taba rabuwa da shiba,kawayena Ina son Yaya Dr Ina kaunarsa ban fahinci Hakan ba sai ranar da ya zo ya furta kaunar sa agareni Ashe haka Daman mutum yakeji idan Wanda yake so ya zo ya furta abin dake cikin zuciyarsa akansa,tabbas soyayyya gubace wadda babu Wanda zai iya warkar maka da ita sai Wanda ya dasa maka ita Bana tunanin zan iya rayuwar aure da Wani da namiji idan ba Yaya Dr ba kutayani addua akan cikar burina,ba nihal basma kanta sai da gabanta yayi mummunar faduwa jitayi tamkar an kwara mata ruwan zafi tabbas akwai matsala ya nihal zatayi da soyayyyar da ta dorawa kanta ta wannan bawan Allah tabbas idan Bata hakuraba Wani abin zai iya shiga tsakanin abotar su dole ta Sami nihal suyi magana akan ta hakura da kudirinta akan Yaya Dr,nihal Bata Samu Daman cewa komi ba illa mikewa da tayi tana tangal-tangal tana yunkurin faduwa Ina Zaki?,abin da Samiha ta furta kelan bandaki Ina zuwa,lungun ajinsu taje tayi ta kuka Wanda ita kanta Bata San tanayi ba kuka take tana fadin Allah yayi wadaran soyayyya dake kama zuciyar bawa alokacin da Bai shiryaba da ke shiga zuciyar bawa tayi Kane Kane a inda Bai Dace ba yanzu ya zatayi kelan hakura zatayi?,Kai!!!!! Ina tabbas bazan iya hakura da muradin rainaba ta Ina zan iya rayuwa batare da yaya dr ba bazan iyaba na rabu da duk wasu samarina saboda shi duk Wani tanadi da Nike na rayuwan aure dominsa nakeyi tabbas ba zan iya rabuwa da shiba dole nayi duk yanda zanyi domin na rabasa da Samiha ya dawo gareni komi zanyi sai na rabasu bazan taba jure ganinsu tare ba,Koda kuwa ya kama na kashe Samiha zan kasheta domin samin Yaya Dr shine muradin Rai na Kuma cikar burina ☺️☺️☺️( innalillahi Wa inna Ilaihi rajiun saboda soyayyya saboda samin cikar buri minyarda mi sabawa Allah,saboda son zuciya min yarda mu aikata abin da zai sa mu dawwama a wutar jahannama hakika Muji tsoron Allah,mu kiyaye son zuciya muyi hakuri da abin da Allah yabamu mu Kuma kauda Kai da dukkanin abin da ba Rabon mu bane kada mu dage sai min mallaka).
Shin nihal zata Sami cikar burinta na raba Samiha da yah Dr ko yaya?.......
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
ABOKIN YAYANA😭
ZEEY NASEER
Page 8
Cikar burina na nufin samin duk abin da zuciya ke so tom ni Mai ne amfanina idan bazan Sami cikar burina akan Yaya Dr ba,nihal ke wanann tunanin bayan ta koma gida yakamata na fara tunnin Mai yakamata nayi kode naje na Sami fa'iza naha ta San tuggu kala-kala Kuma kwanaki ta tabe cemin ta taba raka mamanta gurin Boka Kuma ko mai ne Bokan yayi mata Yana yi(auzubillahi ubangiji Allah ka tsaremana imaninmu),Tom Amman bai Kamata nayi Hakan ba yakamata nafara bin hanyar farko idan Hakan Bai yiba sai naje gun fa'iza naga ta Ina zan afara,fa'iza wata yarinyace anan bayan layinsu babu Wanda Bai San halin mahiafiyarta ba da bin Malamai kala kala domin kuwa ta mallake mijinta Bai isa da komi ba acikin gidan sa,sun hadu da nihal ne kwanaki da sukaje zana jarabawar jamb.
Yanzu mataki na farko da yakamata na dauka yakamata na Sami number din Yaya Dr Idan Allah ya dorani akansa ya Amince Dani shikkelau sun tsearatar wa tarko na idan Kuma yayi mini gardama tabbbas zasuyi Dana sani matuka Wanda basu taba yinsa cikin rayuwar suba zan tarwatsa farincikin su tayarda ko sunana aka kira sai sun firgita,Amman ta Ina zan Sami number din sa? gurin Samiha taji Wani bangare na zuciyar ta Yana fada mata amamn tayaya zance nihal ta bani number dinsa da can Yana matsayin yayanta kansu fara soyayyya Bata bamu ba Koda zami nemeta tunda ya hanata rike waya sai defa mine meta ta layin momy tom Taya yanzu zanyi tunanin zata bani number dinsa tabbas baza tabani ba,Amman Mai yakamata nayi bara na tashi nashirya naje gidan nasu zan san duk yadda zanyi ba zan taho ba sai na Sami number dinsa,shiryawa tayi tsaf yadda ta saba idan zataje sai taci kwalliya wai duk Dan idan yay Dr ya gani yayaba shiko ko kallo bata ishesa ba Hakan Yana matukar Bata mata Rai Bata tunanin duk tsawon shekarun da suka dauka suna tare da Samiha ya taba Daga fuska ya kalleta gani takema Anya wanann idan ya ganta a Wani gurin zai iya ganeta domin Bata da tabbacin ya San asalin fuskanta aishikkelau "inshallah "zanyi iya bakin kokarina ganin na Sami nasara akansa bazan taba barinsa ba sai na rayu da shi a matsayin miji Kuma uban yarana
Sallama tayi kamar yacca ta saba domin Mai gadi yana ganin su yake Bude kofa domin yariga ya San su ita da Basma tamkar Yan gida suka zama saboda tsantsar zumunci Kuma yaya Dr Bai fiya barin Samiha tajeba yawanci sune masu zuwa shiyasa aka sansu agidan sosai,ta shiga ta gaida momy kamar yarda suka saba idan sun zo,tana daki shine abin da momy ta furta domin Daman sunsaba suna zuwa dakinta suke shiga su yini suna shirme zuwa tayi ta zauna sukayi ta Shan fira anan taci abin cin Rana sukayiwa momy aiki tunani take ta Ina zata ce Samiha ta dakko mata wayan momy domin tasan anan ne kawai zata Sami number dinsa Wani tunani ya fadomata ta tuna tunjiya da tayiwa basma magana ta online batayi reply ba,ni Kinga ma tunjiya nayiwa Basma magana ta online batayi reply ba ,nihal tace : kinsani Nima tunjiya da Mika rabu a Makaranta bamu sake magana da ita ba kira mana ita Banda kati kwata kwata a wayana,Amman ko Zaki dakko mana wayan momy sai mi kirata da ita yanzu kuwa naga ta Saka kati jinayi kamar nace Samiha dawo karki dakko ta zone domin rabaki da yaya Dr Kuma farincikinki,dakkowa wayan tayi ta zo tace ungo kirata bara naje momy na kirana,nihal sai da taji tsabar murna kamar tayi ihu bayan tafita nan ta hau duba sunaye ta Saka aranta in de taga ansaka my son ko Kuma Wani suna Mai dadi da iyaye Yan gayu ke Kiran yaransu tabbas shine sai Kuma ta tuna Ashe yaya Dr Yana da Dan uwa namiji yakamata ta nutsu wajan duba sunan da yake samihace tayi saving number din ita suke chatting suna Chatting ta wayar momy shi da ita hakanne ya bawa Samiha Daman samin wata Number da akayi saving da Yaya Dr murna kamar ta kasheta domin samin wanan number shine mataki nafarko wajan samin nasarar ta......
Cakwakiya shin Kuna ganin nihal zata Sami nasara wajan raba wanann soyayyyar??.....kuci gaba da bibiyar mu ngd
TALLA TALLA TALLA!!!
*AJAWA GRAPHIC DESIGN*
( *07037360857* )
Sun tanadar muku da aiki Mai inganci, ga kuma sauki domin biyan bukatar customers
*flyer/Stickers*
*Poster*
*Certificate Design*
*Invitation Card*
*Logo Design*
*Business Card*
*Video Invitation*
*Flyer ko Stickers* domin tallata sana'oinku da kasuwancin, ko gabatar da wani event ko taro.
*Poster* Domin tallata yan siyasa, Masu graduation, ko Students unions.
*Certificate* domin yiwa wasu ko bawa wasu kyauta.
*Invitation Card* na daurin aure, engagement, kamu, party, dinner, ko meeting.
*Video invitation* shima domin gayyatar daurin aure, biki, ko kamu.
*Logo Design*
Domin samarwa kamfaninka, ko kungiyarku Logo.
Domin nemanmu zaku iya tuntubar mu a wannan number ko WhatsApp *07037360857*
💗🥲ABOKIN YAYANA 😭
Created and Written
By
🤗ZEEY NASEER😍😍
💫MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION 💫
We shine all over the world
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
Page 9
Cikin hanzari ta dauki wanann number domin ta tabbata ita ce contact din Yaya Dr tana kammala dauka ta ijjiye wayan agefe sai ga Samiha ta shigo kin kira mana ita "Aah" wai jira nake sai kindawo sai akirata okay tom kirawomana ita wayan momyn su Samiha nilah taja ta Saka number din Basma kira Daya ta Daga Samiha yaya kike saurin katsar da ita nihal tayi ba ita bace tom ni ce, Ah!!, nihal kina gidan su kelan "eh" wlh, nima yau nayi niyyar na zo Amman ayyukane suka min yawa Wallahi yau Yaya Ahmad kinsan zai dawo,Ah!!!, Alhamdulillah su Yaya Ahmad angama karatu angama Kam zai Kuma dawo ya ishi mutane kinsan shekara biyar fa Baya nan tun lokacin mina js 1 ya tafi Kinga sai yanzu Allah yayi aka gama Samiha na daga gefe akace lalle kice yau mina da babban bako ai babba makuwa yakamata ace ku zo a tare shi daku Samiha tace sarai kinsan in ta momy ne baza ta hanani zuwa ba,Amman tabbas kinsan yaya Dr bazai barni ba Amman inshallah zan tambayesa ko Bai barni na zo yau ba an tare sa Dani inshallah gobe zan zo nayi masa sannu da zuwa tomshikkelau,kefa nihal nima gobe inshallah zami zo tare da Samiha din Kinga mu zo mu biyu sai yafi dadi hakane Kam haka sukayi ta shirarsu wadda Bata karewa Daga karshe Basma tayi musu sallama domin daman tana tsakiyar aiki ne.
Bayan sun kammala waya nihal tacewa Samiha zata tafi gida saboda alokacin la'asar ta kawo Kai tashi tayi domin Rakata bakin gate suna fita kuwa sai ga yaya Dr ya fito a mota ya dawo Daga lecture dake Yana final year dinsa ne yawwa shikkelau ma ga yaya Dr nan bara nayi masa magan yamikamin ke gida dadi har cikin zuciyar nihal wayyoh!!! Zasu shiga mota Daga ita sai yay Dr Allah yasa kar shegen girman kan nan nasa ya Saka yaki amincewa da zai Kai ta nan de Samiha ta karasa sannu da zuwa yaya Dr sannu autan yaya Dr Wani kallo Mai rikitarwa tare da rikita zuciyar Mai kallo nihal taga Samiha da yaya Dr sunayiwa juna kasa jura tayi domin ji take kaman zuciyarta ta fito akirjinta,Yaya Dr ne ya matso kusa da Samiha Ina fatan masoyiyata ta ta yini cikin aminci da farinciki?, Alhamdulillah rayuwata kamar yadda ka yini cikin aminci sai de na yini cikin kewarka nima haka ruhina
Haka sukayi ta zubabawa juna kalamai masu Saka nutsuwar zuciya Samiha Kam ta gaji da sauraron su Hakan yasa ta koma gefe can inda baza tana Jin abin da suke cewa ba domin ji take tamkar ana zubawa zuciyarta ta fashashhan ruwan zafi,can Samiha tace yaya Dr Dan Allah kataimaka nihal ce ta zo kamika min ita gida,tab kema kinsan Bazanjeba Taya kike tunanin xan kebe da gani sai wata mace cikin mota na Kai ta wani wuri haba Yaya na na Kai na Kuma farincikina Dan Allah ka kaita,nihal cefa sai kace kamantata nan tayi ta Hadasa da Allah har sai da yayarda ya amince zai Kai nihal,Samiha ta kwala mata kira ta ka raso gaidashi tayi a Dan ya mutse domin tabbas ranta ya baci akan abin da yafaru yanzu Amman ya zatayi inshallah zatayi iya kokarinta wajan ganin ta rabasu.......
Haka yace mata ga littafansa ta shiga da su ciki Amman Allah taci darajan ki kinsan de Bana son daukan mata cikin motata afuwan rankaidade,karasowa nihal tayi ta shiga gidan gaba nan sukayiwa juna sallama suna tafiya babu Mai cewa uffan nihal na son yin magana Amman tana tsoro dakewa tayi ta ce Yaya Dr" na'am" ya furta ba tare da ya dago Kai ya dubeta ba kakusa gama makaranta ko "eh" final year Nike Amman de sai min rigaka gamawa tunda kaga mu saura satikai "eh",Daga haka Bai sake ce mata uffan ba ji Taya kamar ta yan kasa gaksiya wanann gayen girman kansa yayi masa yawa ko wai gowa fa ba yayi ya kalleta balle ma yaga ta yadda take maganar tabbas akwai aiki ja akaina,Amman zan jure Kuma zanyi hakuri inshallah har sai na Sami nasara tana wanann tunanin suka karasa gida zata sauka ta juyo baza ka shigo ku gaisa da su momy ba?,Wani kallo ya bita da shi Wanda ita kanta sai da ta sunkuyar da kanta na shigo nayi musu Mai ne tambayan ki nake Zaki futar min a mota ko sai nayi ball da ke,da sauri ta Bude murfin motar ta juya Nagode sosai yayan mu tsuka yaja yake kokarin ta-da motan hakanne yasaka ta futa da saurinta Jan motarsa yayi yabar gurin Kai!!! Gaskiya wannan gayen anyi dan Mai iskan taurin Kai dole sai na nutsu nayi tunani Mai zurfi wajan ganin ta Ina zan bullowa lamarin sa Amman babu abin da zai gagara sai nayi iya yina wajan ganin na mallakeshi.
Bayan ya karasa gida ya shiga ya tarar Samiha na jiran sa a parlour Yana shigowa ta mike ta karasa barka da zuwa Rabin Rai na barka farinciki na kaje kayi wanka naje bangaranku na hada maka ruwa ga Kuma lunch din ka nan na jiran ka na hadamaka yaushe kika fara cin abinci babu ni afuwan rankaidade yau nihal ce ta sakani gaba sai da naci abinci wai tunda nace bada wuri zaka zo ba, ranshine ya baci saboda wanannan shine karon farko da tunda suka taso da Samiha taci abinci babu shi,Yaya Dr yanzu din mafa tare zamuci "Aah" zan saki sake durawa cikin kine bayan kinkoshi kuka take Neman yi masa tana Allah kuwa ita tanajin wata yunwan baza ta bari yaci abinci shi kade ba hakanne yasa yace mata shikkelau bara yaje yayi wankan sai yafito su ci tom oga sir,dariya yayi ya wuce.
Bayan ya fito a wanka ya zo suka ci abinci yadda suka saba suna ci suna ta shira abin su momy ce ta fito em kaga yan gatan momy yaushe kadawo? Momy tundazu fa har nayi wanka "em" saboda ga Samiha ko nemana baza ayiba ace Ina abinci ta dauke komi "Aah"momy aishikkelau Allah yayi muku albarka Ameen momy haka sukayi ta shira har lokacin magriba tayi ya tashi ya tafi masallaci,in yafita masallaci Baya dawowa sai yayi isha'i idan yadawa zasu ci abincin dare sanann shi da gwanar zasu zauna suyi ta shira a parlour a lokacin da momy da dady su kuma sun koma daki,bayan goma tayi suma kowa zai tafi daki sai su Danyi waya sanann sai su kwanta...
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
😍💗ABOKIN YAYANA😭
Created and Written
By
🤗ZEEY NASEER 😍😍
💫MOON LIGHT WRITER'S ASSOCIATION 💫
We shine all over the word
Page 10
Toupa a daran ranar ne bayan sun koma daki sun gama wayar su kamar yadda suka saba Yaya Dr Yana kokarin kwnaciya yaji wayanshi tayi Kara wanann Karan shine ya dawo da hankalinsa kan wayar sa dagowa yayi ya dauki wayan ganin sabuwar number yasa ya dedeta zaman sa domin ganin Mai sakon ke nufi.
ASSALAM ALAIKI WARAHAMATULLAH amincin Allah yakara tabbata agareka ma'abocin fara'a hankali nutsuwa tare da dattako Ina fatan kana nan cikin aminci Kuma Ina maka fatan cigaba da kasancewa cikin aminci Daga nan har karshan rayuwarka.Burina a kullum akodayauhse ganin ka cikin farinciki Kuma a shirye nake na baka farinciki Koda zan rasa nawa ni Mai kaunarka ce Kuma Mai son kasancewa da kai..
Ka huta lafiya Kuma Ina fatan zakayi bacci cikin aminci rankaidade.......
Zabura yayi ya mike saboda gaba daya sakon ya gigita masa lissafi tunda yake a rayuwarsa babu Wanda ya taba yi masa kwatankwacin Sako kamar wannan idan ba samiha ba,ita kadece wacca ke yi masa message na soyayyya iri-iri tom Amman wacece wanann ,Kuma Taya ta Sami number dinsa tsuka yayi yace ni ba na son gayyar shirme da rashin hankali ya ijjiye waynsa gefe ya kwanta.
Nihal na Daga can tana ta jiran ganin reply har wajan Sha biyu na dare Amman shiru hakanne ya tabbatar mata da ba zai kula taba Amman babu komi idan yau Bai kula niba watarana zai kulani inshallah nasara zan sameta dole akanka ta kasa Gane halin da take ciki shin bakinciki ne ko farinciki?,Takasa fahintar Taya zata lissafa yanayin da take jinkanta
Tana tashi da asuba ta Kara zama domin kara tsara masa Wani sakon ta zabi wanann hanyar
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 4 Chapter of 15