ba a gunku suke gani ba..
"h'aba Alhj...
"Au bazakimi shiru ba?".
"tun daga snn umma bata sake mgn ba.
"Aisha dake zaune sae faman nufarfaki takeyi h'ade da ijiyar zcy.
"Aisha".
"na'am" Abba.
"inaso ki saurareni da'kyau.
"to'Abba".
"Aisha kinsan duk cikaiken musulmi ansanshi da yarda da kaddara me'kyau ko'mummuna ko Aisha?".
"h'aka ne'Abba".
"Aisha inaso kisan cewa duk abinda ubangiji aiwatar akan d'an"Adam yaga h'akan yafi dacewa da shine yasa yai masa h'akan.
"h'aka ne"Abba'.
'yawwa Aisha ta"shiyasa tun kina yarinya nake alfahari dake.
"murmushin karfin h'aka tai.
"Aisha inaso duk mgnr da zansana dake bazaki nuna damu ko bacin rai ba.
"babu komai Abba".
"sba ita rayuwa da kike gani babu yadda za'ayi kayi rayuwa batare da Allah ya jaramceka ba.
"h'akane'Abba".
"k'uma dama ba komai kakeso k'uma ka samuba" idan har kikaga mutum yana samu yadda yakeso tabbas akwai matsala nan gaba.
"Dan h'aka Aisha kiyi imani' ki yarda da cewa Allah shine me kashewa k'uma me rayawa' babu wanda yafi karfin jarabata a rayuwa.
"shiyasa ake cewa idan baka mutuba Allah begama canza maka halinta ba.
"gskya Abba".
"babu komai Abba" kafadi kawai na maka alkawarin dan'newa koma menene shi.
"alhandullh".
"dama ba komai bane Aisha lkcn da muke asibiti dake bayan binciken da docts sukayi shine suka gano cewa kinkamu da wata irin lalura wanda kika dauka a gun mijinki sanadiyar h'aka ya kashe maki mahaifa' bazaki sake haihuwa ba...
"A take taji kirjinta yabuga dim dim dimm" har sae uku' wani irin mummunar ajiyar zcy tai" kwalla suka ciko idanta' jikinta har rawa yakeyi.
"Idan niman sassauci a zcyrta tafara karanta" ALLAHUMMA AJIRNI FI MUSIBATI".( BATARE DA TA KAREBA TA DAUKO" ALLAHUMMA LA SAHLA ILLA MA JA'ALTAHU SAHLA FA ANTA TAJ'ALUL IHAZNA IZA SHI'ITA SAHAL.) BAYAN DA KAMMALA TA SAKE DAUKO (RABBANAA INNAKA TA'ALAMU MA NUKHFII WA MAA NU'ULINU WA MAA YAKHFAA 'ALAL-LAAHI MIN SHAY'IN FIL- ARDI WA LAA FIS-SAMAA')
"H'aka Aisha tai ta jeresu a cikin zcyrta.
"a take tasamu natsuwa.
"Abba yaci gaba da cewa kinsan babu yadda Allah baya juya lamarinsa' ba lalla dan su f'adi h'aka yazamanto da gske h'akan zai kasance ba.
"h'akane Abba".
"sbd h'aka inaso kita addau'a Allah ya kawo mana sassauci ciki lamarin.
"Ameen".
"k'uma muma Dan Allah ki yafe mana sbd muma muyi kuskure a matsayinmu na manya da muka biye maki' da k'uma rashin bincike akan Nasir.
"Aisha a gskya naso nayi bincike a lkcn amma yadda ya nuna mana da k'uma irin mutani daya kawosu a matsayinsa na babba' banzaci h'aka daga garesa ba.
"Aisha kiduba irin dattijan daya kawo kae harda ma shi kansa babu Wanda zai zaci h'aka daga garesa.
"h'akan yasa naji karfin gwiwar amincewa na bashi ke'Ashe kallo kirse nakewa rogo.
"kema Aisha harda naki contributions d'in nayi inama a lkcn inda kinfito kice bakison zahradee wlh bazan tilassa maki ba.
"banle ma ba shine ya kikiba kece kika kisa' wlh Aisha bayan tafiyar da gskya ta bayyana naji kunya matuka h'ade da jimaki takaicin rashi samu surikai na gari' da bakarami gata zaki samuba Aisha.
"sbd halin mahaifin yaronga ni me tafiya nimo masa aure ne' banle yace kece yakeso.
"amma babu damuwa' h'aka Allah ya tsara maki.
"Allah k'uma yasa h'aka yazama izina da aya.
"Abdul dake zaune yace amin Abba".
"shiru Aisha tai hawayene kawai ke kai kawo a fuskanta.
"Aisha kina jina kuwa?".
"ina jinka Abba Allah ya yafe mana baki daya".
"amin Aisha."
"mikewa tai tanufi d'akinta' tana shiga fadawa tai a kan gado taci gaba da kuka.
"tun daga lkcn Aisha ta goge number Nasir na wayarta' duk wani Abu da tasan yana sa tarinka tunawa da Nasir ta dae na.
"bayan kwana biyu taje g'idan ubaida' bayan su gaisa Aisha ta kwashe komai ta sanarwa ubaida da mgnr sakin da Nasir yai mata.
*"ubaida tai salati ta sanarwa Ubangiji h'ade da tambayar tun yaushe h'akan yafaru?
"Aisha tace tun lkcn ina hospital" Ashe kenan koda muke mgn yarida da yai sakin.
"wlh kuwa"
"amma gskya banji dadi ba" Allah yasa h'aka yafi alkairi".
"amin ubaida".
"kice ma har kin kusa gama iddah kenan?".
"Eh kwanaki yarage min".
"kawata kodae rabon zah ne?".
"himm ubaida kenan" kina gani irin butuncin da nai masa zahra zaidawo gareni kuwa?".
"ubaida kinsan ita so yadda take".
"Eh" nasan da h'aka' amma ba lalla bane h'akan ya faru' shiyasa ma bana kawo h'aka a zcyta.
"Aisha ki kwantar da hnklinki k'uma ki dade da addu'a Allah yai maki zabin alkairi".
"amin ngd".
"ni zantafi sbd Abba ya hanani fita ko ina"fitar ma da nai yanzu besani ba".
"to Aisha nima ngd"k'uma in Allah ya yarda zanzo".
"ni ko ina sun Abba tunda nazo bangansu ba?".
"suna g'idan kakansu" kinsanta da kulafaci".
"him ubaida kenan kinanan dae da halinki".
"Aisha meza"a fasa".
"to sae anjima".
"to ngd".
AFTAE 1 MONTH
"Bayan fita iddan Aisha wata asabar Aisha taje kasuwa siyo kayan kwalliya' wata dankareriyar shago tashiga wanda ya h'ada komai babu abinda babu a ciki.
"duk tai ta juye juyenta tana kallon sababbin kayan kwalliya da suka fito' duk da jikinta be bata ba da shagon sbd tunda tashiga taji tsigar jikinta yake tashi h'ade da jin sanyi" amma h'aka ta matse sbd kada ta bada kanta ciki yan'matan dake shagon suma suzo siyar kayan kwalliyarne.
"duk da wani abu batasan yadda zatayi amfani dashi amma h'aka ta dauka' sbd taga yan'matan da suka shigo suma duk sun d'au irin su.
"h'aka ta zabi wanda taga zata iya anfani dasu da k'uma wanda bazasu bata wiya wajan koya ba.
"bayan ta gama zabane takai gun da za'a f'adi mata kudin' Ashe zahradee yana ciki shida Ruslayni suna kallonta".
"zahradee yaso yai mata mgn amma Ruslayni ya hanasa.
"a cewarsa me zaiyi da'ita yanzu bayan tazama bazawara.
"tun lkcn tauraruwarta na haskawa be samu ya aure ta ba sae yanzu da aka gama kwashe albarkatun jikinta.
"murmushi zahradee yai snn yace abinda nakeso ka gane ita so babu ruwanta da wann.
"so" d'in me?".
"so d'in bazan".
"Ruslayni bazaka gane bane wlh".
"amma"...
"gani Aisha zata fita' a guje zahradee ya fice daga d'akin da suke zaune shida Ruslayni yabi Aisha.
"har tafita daga shagon tana kokari tsanllaka titi ji kawai tai anrike mata hannu.
"a gigice ta juyo" gani zahradee ne yasata sakin ledar dake hannunta.
"Da sauri tasa kae zata tsallaka titi batare da ta dubi titin ba.
"gani mota yashigo a guje yasa zahradee yawota ta f'ada jikinsa.
ππ
ββ
β
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.β.
MMN USWAN
INA TAYA YAR'UWATA MARUBUCIYAR DIJEEMA NUMAR KAMMALA LITTAFINKI HAKIKA KIN WA'AZARTA K'UMA KIN NISHADARTAR ALLAH UBANGIJI YA BAKI LADA ABINDA KIKAI NA KUSKURE ALLAH YA YAFE NAMA BAKI DAYA.
2β£6β£
"duk su biyun zubawa juna ido sukai' babu Wanda ya tanka a cikinsu' shiko zahradee tsurawa Aisha ido yai babu ko kobtawa.
"A take Aisha taji tsigar jikinta yana tashi' da sauri ta fisge jikinta daga nasa' a lkcn ne zahradee ya dawo daga kogin da ya f'ada" h'ade da cewa ohhh! srry baby.
"batare da ta saurari me zaice ba sa kai kawai tai ta tsallaka titi' ta barsa da ledan kayan make-up d'an a hannunsa.
"da sauri shima yabita h'ade da kwada mata kira.
"amma besa Aisha ta juya ba'banle ta tsaya.
"gani ya dage da binta da sauri ta shige ta wani lungu.
"ko kafin Zahra yace zaibita lungu ta riga ta shige' har da h'ade da gudu.
"tsayawa yai yai shiru yana kallon ledan da tabarsa dashi a hannu' amma babu yadda zaiyi h'aka ya koma dashi.
"Aisha na fita daga lungu ta samu napep ta h'au zuwa g'ida.
" tana zaune a napep tana faman sake-sake kala-kala' suka isa'tana sauka ta bashi kudinsa snn ta shige g'ida.
"tana shiga da sallama sukai karo da umma a bakin kofa umma tace kindawo Aisha.
"nadawo umma.
"baki samu kayan bane?".
"Eh" a'a' bansamu irin wanda nakeso bane yasa ban siye ba.
"him Aisha kenan" to yanzu wanne ne zankama daga cikin?".
"Eh". ko a'a?".
"au mantuwa nayi".
" mantuwar me k'uma Aisha?".
"Ina zuwa umma".
"da sauri Aisha ta shige d'akinta.
"murmushi kawai umma tai' sbd tasan ba kawai ba.
"Aisha ta shiga d'akinta bakin katifa ta zauna tunani kala2 takeyi' a zcyrta k'uma tana tambayar kanta badai zahradee yanaso ya dawo guna bane?".
"to mema zaiyi dani?".
"kodae yanaso ya rama abinda nai masa ne?".
"kae duk da dae baka shedan mutum amma zahradee da ban ne" sbd zahradee beda mugun nufi da kowa.
"to amma idan ba zaice yana sona ba me zai kawoshi guna?".
"kai anya zahradee zai iya dawowa gareni?" idan ya duba irin butunce masa da nayi".
"bama wnn ba" ta yaya Zahra zaidawo gareni a matsayinsa na saurayi ni k'uma bazawara?' budu da kari k'uma ga mgnr rashan haihuwar dana samu.
"duk da dae so bata duba da h'aka amma nasan idan har zahradee yaji wnn labari ba lalla bane ya aure ni' duk irin son da yakemi.
"nima idan har zahradee yadawo gareni ba karami dadi zanji ba' sbd a gskya zahradee ya caccaci asoshi.
"k'uma nima zanyi alfahari idan na samu zahradee a matsayin mijina.
"kai amma Nasir ya cuceni" ko daya Nasir beda laifi dan ni nafisa laifi amma babu komai.
"jin kiraye kirayen sallar azahar yasata mikewa taje ta dauki buta tai alwala tazo tafara sallah.
"kai tsaye zahradee shagibsa ya nufa' be koma shagon Ruslayni ba'sbd yasan idan ma ya kai masa mgnr Aisha ba shiryawa zasuyi ba.
"da yamma bayan sallar isha'i zahradee ya shirya cikin captai lkcn su Abba suna parlour yazo fita' Abba yace son ina zuwa kasha irin wnn kwalliya h'aka?".
"murmushi zahradee yai kawai batare daya f'adi inda zaije ba' da sauri yabar gun yai tafiyarsa.
"zahradee yana fita be karisa g'idan su Aisha ba sai da yabiya yaje yakara mata wasu siyayyar sosae snn ya karisa.
"koda Zahra ya'isa kofar g'idan ciro wayar dake aljihunsa yai dialing number Aisha wanda ya santa dashi amma sai yaji shi switch off!" a dole yatsaya niman yaro Dan aikensa cikin g'idan.
"zahradee yai kusan thirty minutes before yasamu yaron aike.
"koda ya tura yaron ciki g'idan da sallama yashiga Abba ya amsa snn yara yace wai ana sallama da Aisha.
"Abba yace waye ke sallama da'ita?".
"yace nice zahradee".
"Aisha dake dakinta tana jin taji kirjinta ya buga'innalallahi'wainnailaihiraju'un" kawai tace.
"murmushi Abba yai snn yace zahradee fa kace yaro?" kodae mance suna wanda ya aikoka kai ne?".
"a'a" shidin dai ne.
"to shikenan jeka kace tana zuwa.
"to".
"yaro yana komawa ya sanarwa Zahra.
"yace to ngd yaro"zo ugon wnn kasiya minti ko?".
"amsa yai h'ade da gdy.
"abba da kansa ya karisa bakin kofar Aisha snn yace kije Aisha".
"na'am Abba".
"kin jifa wai zahradee ne yazo gunki'kinga ikon Allah.
"a gskya nayi murnar h'akan".
"shiru Aisha tai kanta na kasa sbd duk idanunta sun ciko da kwalla.
"Aisha kina jina kuwa".
"ina jinka Abba".
"to tashi kije Dan Allah kada yaga kamar walakanci ne.
"to Abba".
"mikewa tai batare da tatsaya kwalliya ba'hijab kawai tasa snn tafita.
"tana fita umma tace ina zuwa Aisha?".
"shiru tai kanta na kas!.
"Abba ne yace zahradee ne yazo gunta.
"zahradee fa kace Alhj?".
"wlh kuwa Hafsatu.
"ikon Allah kenan".
"koda Aisha ta fita can gefe ta tsaya takasa karisawa gunsa.
"Aisha ki kariso mana' kodae nine na kariso?".
"shiru tai'kanta na kasa".
"murmushi kawai zahradee yai snn ya kariso inda take tsaye yace Aisha kenan.
"da sauri Aisha ta juya masa baya.
"h'aba Aisha menene k'uma h'aka'kamar wata yaranya' har da juya baya".
"Dan Allah kijuyo mana".
"Aisha dake tsaye bata tankasa ba".
"Aisha dake fa nakeyi".
"kukan da takeyi a zcine ya fito fili".
"Subhana'lillahi ya ambata h'ade da zagayowa gabanta' yana f'adin Aisha!" me zangani h'aka?" laifine akai maki? ko nine nai maiki laifi?".
"kai kawai ta k'ada masa".
"to menene?".
"kai tasake kadawa".
"ba zakiyi mgn ba?".
"to shikenan ni natafi tunda bazaki mgn ba".
"da sauri Aisha tace Dan Allah kayi hkr".
"to kukan me kikeyi?".
"babu komai".
ki f'adin min Aisha".
"a'a kabari kawai".
"to shikenan babu komai'dama kinsan rayuwa yadda take komai yana iya juyawa k'uma a kowani lkc' bazaiyi mmki dan kimin h'aka ba' alamune da nunamin cewa yanzu kinfi karfina tunda kintaba aure...
"a'a wlh ba h'aka bane".
idan ba h'aka bane to menene?" nidai Aisha ta dana sani babu abinda take rufemi' amma yanzu kiga kenan alamune tamin nuni da cewa kintashi daga tawa da nasani kinkoma ta wani.
"a'a bah...
"ba h'aka bane me nene?" idan ba h'aka bane to inaso ki komami real Aisha ta dana sani.
"yanzu kinsan me za'aiy?".
"kai tadaga".
"kinga matsonan".
"tsayawa tai tsab a inda take sai dai shida yabita.
"Aisha dago fuskanki kiga wani abu' hannu yasa ya ciro handkerchief daga aljihunsa ya goge mata hawaye tas snn yace yawwa ko kefa.
"murmushi tai masa.
"snn yace dama kayanki da kika gudu kika bar shine na kawo maki gashi".
"hannu tasa ta amsa h'ade da cewa ngd.
"sbd ita kanta tasan ba iya kayanta bane a ledar dan ba h'aka ledar kayanta suke ba.
"snn yace ni natafi Aisha saina sake dawowa".
"to ngd".
"nima ngd" ki gaidami umma da Abba'snn ki kulami da kanki".
"idanu kawai ta zuba masa".
"sahibata ya!!!dae?" zo kishige snn natafi.
"batare da musuba tabi umarnasa tashige snn shima yatafi.
"koda Aisha ta shiga ciki snn umma tana d'akin Abba suna mgn' duk dai akan Zahra ne da Aisha ne da fatan Allah yasa yazo da mgnr yadawone.
"shiyasa Aisha ta shige dakinta daya bayan daya take dago kayan take kallo h'ade da mmkin irin kudin daya kashe mata.
"duk da dae ko da datasanshi h'aka yake amma daalamu yas amu budi fiye da da.
"bayan ta gama kallon kaya ta medasu cikin ledar ta kwanta' cikin dare bcc ya gagareta sai faman juyi takeyi akan gado' gani tunani bazai kaimata mikewa tai taje ta doro alwala tazo tafara sallah' saida tai raka'a hudu snn tai sallama addu'a sosae tai h'ade da mikawa ubangiji zabinsa.
"Zahra shima kusan hakane'koda safe daya tashi gaba daya yar'gidan suga canji a fuskansa har mmki sukeyi.
"Aisha suna karyawa da umma lkcn Abba da Abdul sutafi kasuwa' umma ke tambayar Aisha yadda sukai da zahradee.
"nidai becemi komai ba kaya nane kawai ya kawomi.
"to shikenan Allah ya rufa asiri.
"amin umma".
~~~~ ~~~ ~~~~
"tun bayan tafiyar Aisha Nasir da Fatima suka bude wani sabon babin soyayya ko fita yanzu becika yiba tare suke shirya su Khadijat da Jabeer zuwa schl suna tafiya kuwa shikenan kakarsu ta yanke saka sai abinda suka mance.
"mafi yawanci lkt Bilyaminu ne kaya katsesu sbd aiyukan da Nasir kesashi' shiyasa wasu lkt idan yazo lkcn Nasir na daki cewa takeyi bayanan tunda ita kanta batasan abinda suke kullawa ba.
"k'uma koda ta tambayi Nasir bazai f'adi mata ba.
"yau ma da rana bayan sallar azahar suna zaune a parlour suna cikin wasa saiga kiran Hauwa ya shigo.
Nasir yana gani kamar bazai daga ba ko mai yagani k'uma sae dae ya daga da sallama'
Hauwa tace ranka ya dade ango Fatima.
"Dariya nasir yai h'ade da cewa yau k'uma da sabon salo da kika bugo kenan madam Hauwa?".
"To ranka ya dade menene duniyar?".
"hakane Hauwa shiyasa kike birgeni".
"duk mgnr da Nasir keyi Fatima na gefensa".
"Dama ba komai yasa na bugo maka ba da lili kuwa shine na sanar dakai cewa a gskya Alhj ni nagaji da zama dakai' shiyasa ma naki dawowa garin.
"kaji manyan mata" to yanzu me kikeso ayi?".
"kafi kowa sani".
"a'a"Hauwa a gskya abinda kikeso ba lallane ki samu ba".
"H'aba dae Nasir" f'ade dae kakeyi ko?".
"da gske".
"to nidae a gskya nariga dana gama yanke hukunci".
"bangane ba".
"eh ina nufin na gaji da zama dakae".
"kamar yya?".
"kae nasir tunda nake a rayuwata tun bayan mutuwar uban'yar'yarna duk irin aure auren danayi bantaba shikara biyu dana miji daya kai a kanka Dan h'aka yanzu ni nagaji dakai canji nake nima".
"to niko zan'iya".
"me fa?"
"rabuwar mana".
"yanzu Hauwa me kike bukata?".
"takarda".
"shi'kawai kike bukata?".
"Eh"
"to shikenan' nima Indi kin kwantar da hnklinki inada niyar turo mana' sae gashi kinkasa hkr kin tambaye';amma duk be baciba sbd kin tunatar dani ne.
"yanzu dai kije na sakeki saki uku.
"Innalallahiwainnaillahim raju'un.
"Nasir way me kadauki sakine?".
"shiiiiinmπ€«".
"himm Allah dae ya shirya".
"ina fatan kinsan dokata ko?".
"daga lkcn dana saki mace cokali bata fita dashi daga g'idana" amma duk abinda kikasan nabawa yara' tunda marayune kizo ki kwashe masu nabasu duniya da lahira.
"kai ne wann yadama nasir".
"kema ya dameki Hauwa".
"kashe wayarsa yai batare da sallama ba".
"yanzu Nasir sbd Allah mekuma Hauwa tai da'ita ma ka saketa?".
"Fatima bazaki gane bane" shegiya ta dauka da gske ne nake bata hkr?" dama duk gwadata nakeyi naji me zatace' angaya mata a rayuwa ina aikin banzane?".
"yaushe zan zauna da mata bata biyami bukatata k'uma tace tanaso tasamu yadda takeso.
"humm nidae wlh banji dadi ba".
"kada Allah yasa kiji dadi'tunda ina tare dake ai niko nakeda jin dadi.
"him nasir kenan".
"Fatima kenan"
~~~~ ~~~ ~~~~
"bayan kwana biyu zahradee yasake dawowa g'idan su Aisha wnn karo har cikin g'ida yashiga suka gaisa da umma da Abba snn yafita.
"sae da Aisha ta d'an gyara snn tafita" bayan su gaisa' Aisha kinsan ance da sassafe ake kama fara ko?" a gskya Aisha tunda lkcn da kika dawo gida naji lbr har izuwa lkcn da kuka rabu Allah ya kiyaye na gaba.
"amin ngd"
"Aisha bada bata lkc ba nazo da kokon baratane a karo na biyu ko yaya kika gani?"
"uhm"
"Aisha idan har kika amince min ina me tabbar maki cikin satin nan zanturo a nimamin aurenki ke inda da halima zanso a daura kawai' sbd bazanyi sanya irin wacce lkcn na.
"aure k'uma".
"Eh" aure".
"a farko na daukeshi kaddara amma wlh a wnn karo idan har kika sake na rasaki wlh Aisha bazan yafe makiba Aisha.
"Aisha ina sonki'Aisha kodan bakisan halin dana shiga bane bayan tafiyarki' to wlh a wnn karo bazan yarda ba.
"him zahradee amm..
"amma" me?" eh" kawai nakeso naji kince' sbd nayi imani da kina sona Aisha".
"hannu bibbiyu yasa ya dafe kafadarta h'ade da zuba mata ido yace Aisha har yanzu kina sona kamar yadda nake soki ko kindaena so?"
"a'a"
"kina sona?".
"Eh"
"wani irin runguma ya kai mata h'ade da cewa alhamdullh.
"jin ya matseta a jikinsa k'uma ga mutani suna wucewa yasa Aisha kwace jikinta ta ruga g'ida.
"dadi ne kawai ya kashe Zahra.
bayan Zahradee ya koma g'ida kae tsaye dakin Abba yanufa da sallama ya shiga Abba yana ganisa yace son lfy?".
"klau Abba".
"bayan ya zauna ne snn yace Abba wani abu nake bukata a gunka sae dae bansani ko zansamu.
"h'aba son me zaihana?" sae idan yafi karfina son.
"banlema Abba bazan tambayeka abinda yafi karfinka ba.
"h'aka son"
"tun ina yaro Abba kasha sanar dani cewa duk abinda nakeso na tambayeka kai k'uma zakai minshi ko menene idan be sabawa addini ba.
"h'aka ne"
Dan Allah Dan annabi Abba ka taimakeni kamar yadda Allah ya taimake ka Abba wlh Abba idan har narasa wnn Abu ina me tabbatar maka wlh zan'iya rasa raina Abba..
"subhana lallahi' son shiko wani irin abune h'aka son?"
"Abba wnn ne damata ta karshe idan na rasashi shikenan nasan banida rabo a duniya.
"wa'iyazu billa"
"Dan Allah kafadi kawai niko nayi maka alkawari zanyi maka shi koma menene kuwa".
"Allah yasa Abba"
"amin"
Abba auren Aisha nakeso ka nimomi dan har muriga da mugama mgn da'ita.
"son kasan abinda kake fadi kuwa?"
"Abba nasani"
"Abba inaso Aisha bansan yadda zanyi da soyayyar Aisha a raina ba Abba Dan Allah ka taimake ni Abba.
"yanzu son ka'amince zaka aureta bazawara a matsayinka na saurayi?".
"na'amince"
"son banason abinda zanje ya dawo".
"babu abinda zaije ya dawo sai alkairi".
"to shikenan son"
"amma Abba banaso yawuce wnn satin sbd kada nazo nasake rasata irin wacce karo.
"kai son kenan babu damuwa insha Allahu.
"ngd Abba".
"Aisha ma tana shiga gida ta sanarwa umma mgnr da sukai da zahradee.
"da umma da Abba suyi murna sosae dajin h'aka.
"bayan fitar zahradee Alhj ta shigo kwanciya shine Abba yake sanar mata.
"haba Alhj wani irin mgn kakeyi h'aka?' sai kace ita kadaice autar mata' auren fari shine zaifara da bazawara' bazawararma Aisha da tanimi kashemin shi.
"to wlh tana isa ba"
"ko k'uma kece baki isa ba' idan har na'isa dake banaso kikara cewa kala' tunda bazaki sawa lamarin albarka ba.
"shikenan k'uma Dan Allah kayi hkr.
"babu komai ya wuce"
"amma Dan Allah ina rokon arzikin abarsu mu zauna tare sbd idan kutafi kasuwa nasamu a bokiyar hira.
"babu damuwa Alhj gida ga dakuna burjik nan' kiduba inda yafi dacewa sae a gyara masu.
"to ngd"
"a nata zcyr tana f'adin Aisha zakici ubanki Dan wlh saina ramawa dana abinda kikai masa.
"washe gari Abba da kansa yaje g'idan su Aisha'Bbn Aisha yana fitowa cikin girmamawa suka gaisa h'ade da bawa juna hakuri snn Abba yafadi abinda yakawosa.
"abban Aisha yai murna sosae snn yace babu damuwa.
"nan suka daedae ta mgn juma'a me zuwa daura auren Aisha da zahradee.
ππ
ββ
β
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.β.
MMN USWAN
KAI,KAI,KAI, AMINCI 1 AND 2 FOLLOW BY MMN USWAN GRP GSKYA INAJI DADIN COMMENT DIN KU SBD COMMENT DINKU KE KARAMIN KARFIN GWIWA GSKYA NGD NGD SOSAI ALLAH YA BAR KAUNA.
HOME OF HAUSA NVL WTSPP AND HAFSAT HAUSA NVL H2 FCBOOK DUK INA GODIYA FANS ALLAH YA BAR KAUNA.
2β£7β£
"washe gari da safe Aisha taje g'idan ubaida bayan su
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 38