kallonsa' yace tashi ki tube wanga rigan nasha f''idan maki babu kyau mutum ya kwanta da suturunsa masu kyau' karkiga kamar f'ade nane annabi Muhammed ( S. A. W) ya f'adi h'akan' idan h'aka kada ki sake kinjiko.
"Aisha tace to.
"Gani ta tsaya nawa kamar bazata iya tashi dagowa yai ya zauna akan gado snn yasa hannu ya yaye mata rigan daga kasa zai cire mata jan da zaiyi yaga batada komai a jiki inba rigan ba' da sauri ya saki rigan snn yace h'aba Aisha wani irin d'abi'a ne wanga ke ko tsoro bakiji kada wani shedani aljani yazo ya shigeki.
"Shiru Aisha tai.
"Nasir yace wlh koda wani idan nasake shigowa g'idan nan na sameki h'aka sainayi maki abinda baki taba tsanmani ba' wani rainin wayo ka wala kanci kirinka zama kina wala kantarmin da jiki sarai-sarin wani katon banza yashigo a kuskure ya gane min jikinki ko? To wlh bazan dauki irin wanga abin ba idan kika sake sai kinyi mmkin abinda zaiyi maki.
"Aisha na hawaye tace dan Allah kayi hakuri.
"Alhj yace ba zance nayi hakuri bane Aisha gani nayi dame na rageki nasan duk wani abinda zaki bukata na tanada makisu enough a g'idan nan ko sun karene bansani ba' Kai Aisha ta daga masa.
"Yace to menene dalilin walakantamin jiki h'aka?
"Shiru Aisha tai.
"Snn yace bayan h'aka banace kada na sake dawowa g'idan nan na sameki da wanga rigan ba? Koda badake nakeyi bane Aisha.
"Shiru Aisha tai tana shaeishekan kuka' Nasir yace wlh idan baki rufemin baki ba k'uma ki goge hawayen nan ba sai na maki duka idan yaso sai kiyi kuka me dalili' jan h'aka da sauri Aisha ta goge hawayen snn ta daina kuka' tsareta yai da ido.
"gani bata tashi ba banle ta cire rigan' sauka yai daga gadon snn ya jawota da karfi ya cire mata rigan jikinta' hannu Aisha tasa tana rufe gabanta snn ta matse kafafuwarta' da alh ya lura da h'aka yace menene a gun da bakiso na gani? Da sauri Aisha tace babu komai.
"Nasir yace banyarda ba.
"gani ta kara matse cinyoyinta k'uma tana matse fuskanta alamar tana jan zafi' yawota yai dakin gadon snn yasa hannu da karfi ya bude mata kafafuwan' gani gun yai damage mmki ya kamashi yana f'adin me zangani h'aka Aisha? Tun yaushe wanga ciwon yasameki Aisha?.
"Fashewa da kuka Aisha tai takasa bashi amsar tambayarsa.
"Nasir be tsaya jiran amsar ta ba' toilet ya shiga ya h'ada ruwan zafi mai zafin gaske snn yazo ya dauketa xuwa baht room d'in cikin bawon wanka ya yasa snn ya dauko dettol da soso xuba dettol d'in yayi a ruwan zafin snn ya dauko medicatet soap ya goge a cikin soso h'aka ya dunga dibo ruwan zafin yana gurje kurajen.
"Aisha inba ihu ba babu abinda takeyi duk da h'aka besa Nasir ya daina dirje kurajen ba' duk sai da suka farfashe suna jini snn ya kyaleta h'aka ya dauki ragiwar ruwan yai mata wanka dashi' bayan ya gama mata wankan ya dauketa xuba bedroom tube d'in da take shafawa ya shafa mata a gun snn ya rufeta da bargo shima ya kwana.
"Aisha batasan lokacin da bcc ya dauketa ba.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W ☘.
MMN USWAN
0⃣6⃣
"Cikin dare koda Aisha ta falka taji saukin radadin da takeji' lokacin ido Nasir biyu gani ta b'ude ido yasashi cewa Aisha yaya jikin? Aisha tace naji sauki.
"Nasir yace ya kikejin radadin dake maki? Tace yai sauki.
"yace alhamdullh' Allah ya kara sauki.
"Tace amin.
"Da safe bayan yai wanka ya shirya juyowa yai gun Aisha yace tashi muje asibiti' Aisha tace kabari kawai nasamu sauki' Nasir yace wani sauki ne h'aka kina gani yadda kika koma kuwa.
"hawaye ne suka xubo mata h'ade da cewa bazan iya zama bane shiyasa' Kai kawai alhj ya kada h'ade da cewa ayya sorry insha Allahu nan bada dadewa ba zaki samu sauki kinji.
"kuka Aisha tasa tana f'adin dan Allah kakiramin ummata naji muryarta dan Allah.
"Gani kukan da takeyi ne yasashi cewa ya'isa h'aka zankira maki ita amma ba yanxu da sassafen gaba' kabari anjima' Aisha najin h'aka tasa kuka tana f'adin dan Allah ka taimakeni ummata.
"Matsowa Nasir yai kusa da'ita ya duka a gabanta snn yace h'aba Aisha kiyi hakuri mana xuwa rana' idan muka kirata a irin wann lokacin me kike zaifaru? H'aka kawai bamu kirata ba sai da kike ciwon' Aisha tace eh nidai kakiramin ita naji muryarta.
"Nasir yace to Aisha amma dan Allah koda na kirata bazakiyi kuka ba? Aisha tace eh na yarda' wayarsa ya ciro daga aljihunsa yai dilling nmber mmn Aisha' yanajin ya fara ringing ya mika mata wayar.
"Aisha najin ummata tai picking call d'an ta fashe da kuka tana kiran umma' umma tace na'am Aisha' jin kukan da takeyi yasa umma cewa Aisha kiyi hakuri ita rayuwar aure dan hakuri ne' sbd ita AURE IBADA NE zaki hadu da jarabawa kala kala amma idan kikai hakuri wataran sai labari' Aisha tace Umma!!!! Umma tace Aisha banaso naji komai daga gareki sbd Allah subbuhanahu wata'ala yana fushi da macce da take tona asirin mijinta.
"dan h'aka kiyi hakuri banaso ki kasance kina daya daga cikin wanda Allah zaiyi fushi dasu' nagode da gaisuwa k'uma ki gaida maigidanki sai anjima' ta kashe wayar.
"Kuka Aisha tasa h'ade da hurgi da wayar' duk abinda umma ke f'adi a kunnin alhj Nasir' hannu yasa ya dauki wayar snn yace kigani ko da kinbari da rana idan na kirata nai mata bayani kinga sai ku gaisa amma kin matsa saena kirata maybe ko tashi daga bcc batai ba.
"Aisha bata ko kallesa ba kuka kawai takeyi sosae' Nasir yace tunda bazaki iya zama ba bari naje na taho da doctor kamal yazo ya dubaki' idan yagama sai nai maki wanka snn naje aiki.
"Aisha bata tanka masa ba' key d'in motarsa ya dauka ya fita' yana hanyane ya kira doctor kamal yake tambayarsa yana offince? Doctor kamal yace a'a amma yanxu zai fata.
"Nasir yace ok' ganinan na dauke ka' doctor yace lfy? Nasir yace wlh jikin madam ne k'uma ko zama batayi da muzo asibitin kawai' doctor kamal yace ayya' tunda hakane to kabari kawai ga ninan xuwa' Nasir yace ok sai kazo.
"juya kan mota yai ya koma g'ida' be d'ade da dawowa ba doctor yai sallam' Nasir ne yaje yai masa iso xuwa parlour bayan sun gaisa ne h'ade da tambayar mai jiki' Nasir yace jiki da sauki.
"Mikewa yai yaje cikin bedroom gyara wa Aisha kwanciya yai h'ade da rufeta da bargo snn ya leko yace bismillh' doctor kamal ya kariso cikin bedroom d'in kujeran dake gefe ya jawo ya zauna' shikuma Nasir yana zaune a bakin gado doctor kamal yafara duddubata h'ade da yimata tambayoyi' Nasir ne kebada amsa be bari tayi mgn da kantaba' da doctor ya lura akwai lauje cikin nadi shiyasa bece zai bude bargon yaga yadda gabata yai ba.
"dube dubensa yai cikin dabara snn ya sake rubuta masu magani' duk dai iri dayane da wanda ya taba rubuta mata take amfani dashi snn sukai sallama.
"Bayan doctor kamal ya fitane sai Aisha tace Yallabai meyasa baka bari nayi masa bayanin abinda ke damuna da kaina ba? Nasir yace Aisha kenan h'akan ma daurewa nayi na bari har yatabamin jikinki' kodan bakisan yadda nake kishinki bane yasa kike f'adin h'aka?
"Shiru Aisha tace tana kallonsa har yakare mgn snn tace to nidai kiramin ummata' Nasir yace Aisha kibari har nadawo aiki snn na kira maki ita' kinji.
"Aisha tace nidai dan Allah nace' Nasir yace to ba dazu na kira maki ita ba' idan dan muryarta ne kike son ji to'ai kinji.
"Cikin bacin rai Aisha tace na lura dakai Yallabai so kakeyi ka rabani da ya'uwa na'sbd tunda nazo garin nan ko da wasa baka taba tambayata ya nakejin labarin ya'uwa na ko iyayena' banle har kace na shirya naje na gansu.
"Nasir yace haba Aisha wlh ba h'aka bane ' dan baki fahimceni bane yasa kike gani h'aka' amma wlh a tawa zuciyar ba haka bane.
"Aisha tace h'aka ne mana sbd Allah watana biyar kenan fa a garin nan amma koda wasa bakaso nai maka mgnr d'angi na' banle har kace naje naga iya yana.
"Dawowa Nasir yai ya zauna kusa da'ita snn yace dan Allah Aisha inaso ki fahimceni wlh ba nufi na kenan ba' abinda yasa kikaga banaso kikira wani daga garinsu ko nakira maki iyayenki ku gaisa sbd lokacin da aka kakemin ke bayan tafiyar ya'kawo amarya Aisha kinki kwantar da hankalinki kullum cikin kuka kike' k'uma a iya sanina dake ba tilassa maki nayiba kika aureni' da amincewarki ne mukayi aure amma kinki kwantar da hankalinki.
"nayi iya kokarina wajan naga kin kwantar da hankalinki amma abu ya gagara' h'akan yasa na yanke shawarar sanarwa iyayenki ko zansamu saukin abu amma duk a banza ' shiyasa duk kikaga nake maki h'aka sbd a lokacin da baki waya dasu bakijin muryarsu nafi gane kanki k'uma hankalinki yafi kwanciya.
"Shiru Aisha tai tana kallonsa har yakare.
"snn yace to tunda hakane bari na kira maki ummanki d'in ku gaisa.
"Wayar Aisha ya dauko ya kira umma yai ringing har ya yanke bata daga ba' gani yakira har sau uku bata daga meda mata wayarta yai ya ciro nasa daga aljihu ya kira' kiran farko umma ta daga da sallama bayan Nasir ya amsa cikin girmamawa ya gaidata snn yace Aisha ce takeso ku gaisa.
"mikawa Aisha wayar yai bayan ta amsa sallama h'ade da cewa umma'Aisha tana f'adin umma tasa kuka' murmushi umma tai snn tace Aisha kenan har yanxu kinanan da halinki ko' idan har kinaso na saurareki to kidai na kuka.
"har umma zata kashe wayar sbd Aisha bata daina kukan ba' cikin kuka Aisha tace umma banida lfy ko zama banayi' da sauri Nasir ya fisge wayar.
"babu abinda umma keyi sai salati ta sanarwa ubangiji' jin wayar ta katse wayarta ta dauko ta nimi nmber Aisha sai kash!!!! Koda tai dinning nmber taji customer care sukace babu kudi a wayar dole yasa ta meda wayar ta eje sbd gida babu kowa abdul ne kuma yaje school.
"mikawa tai taci gaba da nafilarta ta walha tana h'ade da addu'ar nimawa ya'ta sauki a gun ubangiji.
"shiko Nasir yana can yana yiwa Aisha f'ada wai sbd me ta f'adiwa ummata' kuka Aisha taci gaba dayi tana cewa meyasa bazan f'adi mata ba? Ummata ne fa' a duniya banida wanda yafita.
"Nasir yace ok hakane fa nima mancewa nai' mikewa yai yafice yabar g'idan.
"bayan su abdul sun dawo daga school umma ta aikesu suka siye mata rechange card tasa ta kira Aisha ' Aisha na gani
"muryar ummata tasa kuka tana f'adin umma! Umma tace na'am Aisha ya kike? Aisha tasa kuka tana f'adin umma banida lfy' ko zama banayi.
" Cikin natsawa umm tace subbuha'lillahi Aisha meya sameki h'aka? Cikin kuka Aisha tai mata bayani abinda ke damuta' umma bata nuna damuwa ba' a matsayinta ta uwa tagari' umma tace Aisha.
"Aisha tace na'am umm.
"umm tace Aisha inaso kisan da cewa ita rayuwa d'an hakuri ne banle zaman AURE ki gode ma mijinki yana sonki kuma yana baki kulawa daidai gwargwado koda mune da muka haifeki iya kacin abinda zamuyi maki kenan' dan haka ki kwantar da hankalinki kinjiko.
"Aisha tace naji umm.
"umm taci gaba da cewa kuma dan Allah Aisha kiwa mijinki biyayya sbd aljannarki tana karkashin kafar mijinki kinjiko Aisha.
"Aisha tace naji umm kuma nagode.
"umm tace Allah ya kara sauki Aisha' k'uma dan Allah Aisha ciki da adda'a kamar yadda kika saba' kada kiyi wasa da addu'oin dana koya maki' idan kika rike wng addu'oin insha Allah kina tare da rinjaye a rayuwa.
"k'uma dan Allah inaso na tunatar dake dan Allah Aisha koda wasa kada wata kawarki tasan sirrinki na tsakanin keda maigidanki' ko ni dana haifeki banaso nasani banle wata kawa' sirrinki sirrinki ne kiwa mijinki biyayya k'uma ki zauna lfy da abokan zamanki.
"Aisha tace to umm.
"umm tace Allah ya kara sauki kuma dan Allah kizama jaruma ga duk wani abu da zai bijiro maki' banda yawan kuka.
"Aisha tace to.
"umm tace Allah ya kara sauki saina sake bugowa' ki gaida maigidanki.
"Aisha tace zaiji.
"snn sukai sallama.
"tun daga lokacin safe da yamma sai Nasir ya wanke wa Aisha kurajan' koda ba'ita keda girki ba sai ya tsaya ya wanka mata snn ya tafi g'idan Fatima.
"Cikin hukuncin ubangiji Aisha tasamu sauki sosae kamar ba'ita ba' ummata kuwa tun daga narar da tasan Aisha batada lfy kullum sai takirata dan jin yadda jikin yake.
"bayan Nasir yazo ya duba Aisha da yake yau ba'a g'idan ta yake ba' bayan ya dubata ne yatafi aiki sai ga bilyaminu da sako rigi-rigi kayane iri-iri ya dunga shigowa dasu' bayan ya gamane yace maigidane yace nakawo maki.
"Aisha tace to nagode.
"bayan bilyaminu ya fita Aisha ta kwashe kayan ta kai dakinta' da yamma lokacin Nasir yataso daga aiki yabiyo g'idan Aisha ' da sallamarsa yashigo rike da yar' karamar kit a hannunsa.
"Da sauri Aisha taje ta amsa h'ade da yimasa snn da zuwa' Nasir yace yauwa yan'mata na' lalla kam yau na tabbatar da kinji sauri wanga irin kwalliya h'aka.
"Aisha ta kyalkyale da dariya kamo hannunta yai zuwa Cikin bedroom suna shiga bakin gado ya zauna snn yace ta miko masa kit din daya shigo dashi.
"bayan ta mika masa har ta mike' yace zo kiga wani abu' dawowa tai ta zauna kusa dashi snn ya bude kit din sarkokine kala2 kamar su DIAMOND DUBAI SAUDI' da mmki Aisha tace Yallabai ina kasamo gwalagwalai haka?
"dariya Nasir yai snn yace office din mu aka kawo na siyarwa shine na siye maki' ido 😳 Aisha ta b'ude sbd mmki ita kanta batasan lokacin da tai masa tsanle a jiki ba tana godiya.
"shima dariya yai snn yace akwai kaya nabawa bilyaminu yakawo' Aisha tace ai yakawo' Nasir yace suna duk nakine' zansamo tela da zai dinka makisu.
"Aisha tace haba Yallabai ai sumin yawa yaya zanyi dasu h'aka? Sun fifa ishirin.
"Nasir yace ina sane da yawansu ai.
"sbd murna Aisha har da kukanta.
"Nasir ya jawo ledar dake gefensa kayane kala2 English wears ne a cikin ledar h'ade da su jallabiyoyi' yace idan zaki dinka kayan ban hanakiba amma inda zakibi tawa nafiso kananun shiga' shiyasa ma nasiyo maki su.
"Nasir tace babu damuwa yadda kace haka za'a.
"Nasir ya mike yace ni zantafi kada tace nazo nai wani abune anan kinsan halinku mata da zargi.
"dariya Aisha tai masa snn sukai sallama yatafi' bayan fitarsa tai masa rakiya ta dawo daki zamane tai dirshan a gaban kayan tafara budewa daya bayan daya tana kallo zannuwane masu rai da motsi kamar su super wax holan english swess lace E. T. C..
"Snn ta dauko kit din sarkokin tafara dubawa shima daya bayan daya mai kasamin kudin a ciki shine ta five hudren thousand a ciki' haka ta dunga dubawa tanawa ubangiji godiya.
"a zuwaiyarta tace Allah sarki ummata inama da gari daya muke' ko kuma inada dan aike' himmm kawai tace a fili.
HUMM' HIMM
WASA FARIN GIRKI 🤔 ALLAH YA KYAUTA.
MUJE ZUWA' GARIN BABU NISA
IN DA RAI KASHA KALLO.
TAKU HAR KULLUM MOM USWAN CE 😅🤝
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W☘
MMN USWAN
0⃣7⃣
"Kwashe kayan Aisha tai ta zuba a cikin wadrp ta rufe'.
"washe gari dayake alhj yau a g'idan ta yake' duk da besamu zuwa da safe ya dubata ba bata nuna damuwar hakan ba tunda tasan a g'idan ta zai kwana.
"tun azahar tafara aikin abinci lafiyayyar tuwon shinkafa da vegetable soup snn ta hada masa juice din sobo tasa a cikin frg dan yai sanyi kafin Yallabai ya dawo daga aiki.
"kayan abinci kuwa kwashesu tai ta jere a dinning snn ta shiga wanka' tana gama wanka tai alwala daga nan tazo tai sallah snn tai kwalliyarta sbd tasan sai Yallabai yaje g'idan Fatima ya sallameta kafin yazo g'idan ta.
"Duk ranar da bakai ne da girki ba yana tashi a aiki saiya biya ya sallameka snn ya wuce g'idan da yake' hakan yabawa Aisha daman samu lokaci bayan ta'idar da sallah daga parlour har cikin dakunan da suke g'idan tafeshesu da room freshinal snn ta kunna turaren wuta.
"Shiko jikinta haka tabi kowani gabobi ta shafeshi da humra ta dindisa kwalliyarta daya daga cikin kayan da jiya ya kawo mata tasa snn ta koma parlour zaman jiransa ya shigo.
"Batafi mintoci da zama ba taji gateman yana bude gate' da sauri ta mike da leka ta window gani alhj ne a guje taje ta b'ude kofar parlour ta tsaya jiransa ya kariso dan bazata iya fita farfajiyar gida haka ba.
"Nasir yana parking yafito zuwa parlour yana shiga Aisha tai masa tsanle a jiki tana f'adin oyoyo Nasir.
"Da mmki alhj ya rike baki 🤔 yace Nasir fa kikace? ".
"Aisha tace au afuwan dan Allah subutan bakine.
" Nasir yace a'a bakida laifi' girman da kikayine yakawo haka.
"Aisha tace ba haka bane.
"Nasir yace haka ne mana' ba shiyasa bakiso na kiraki da yan'mata ba.
"harara snn tace kasake ko.
"yace Eh mana kinga fa duk tsayina amma saida kika kamoni.
" Da sauri Aisha tace lahhh!!!! Takalmine fa.
"Saida ya leka snn yace ok' to zomuje yan'mata na' Ashe dai baki gama girma ba tunda baki kamoni ba.
"Hannu yasa ya jawota jikinshi ya rungumeta suka karisa cikin daki' bayan ta taimaka masa ya tube ya shiga wanka bayan ta cire masa jallabiyarsa ta'ije masa akan gado parlour ta komawa ta zauna zaman jiransa.
"Yana gama wanka yafito parlour ya zauna snn yace yan'mata daukomin abinci na' Aisha tace ga dinning' yace a'a yau a nan zanci.
"Mikewa tai taje ta dauko masa takawo ta eje a gabansa'itama zama tai tana zuba masa a plate h'ade da sobo a cup.
"Nasir yana ci suna hira a cewarsa wai tatsuniya yake mata' itako Aisha sai faman dariya takeyi' har yakusa karewa sai Aisha taji wayarta na ringing da sauri ta mike zuba duba mai kiran.
"Tana mikewa Yallabai yana binta da kallo' har tayi nisa can Yallabai ya hango kamar jini a bayan riganta' da sauri yace Aisha.
"juyowa tai h'ade da cewa na'am.
"yace zo nan.
"Dawowa tai gun sa.
"Cire hannu yai daga cikin abincin yasa a cikin roban da yake gefe ta wanke snn ya kamota ya juyata h'ade da kamo riganta yana dubawa' da sauri Aisha tace lfy?
"Nasir yace kamar jini na gani.
"Aisha tace jini kuma?
"Koda Nasir ya duba jini ne abinsa' da yaga h'aka janta yai zuwa bedroom' Shinfidata yai akan gado' gani h'aka Aisha tace lfy? Me zakaimin?
"Nasir be tanka mata ba' cire mata gajeran wandon dake jikinta yai snn ya dibo tissue ya tura a gabansa'itama koda ya ciro jini ya gani sosae a cikin tissue din.
"Yana gani h'aka dagota yai h'ade da dauko mata zani da hijab yace tashi muje asibiti da sauri' Aisha naso tai mgn amma Nasir be saurareta ba.
"Dole h'aka ta bishi sukaje' koda doctor ya dubeta yace cikin yariga ya lallace' yanxu da h'aka taimako daya za'ai mata shine wanki cikin' in ba h'aka ba zai'iya zamo mata matsala.
"Nasir yace ok babu damuwa a shirye muke.
"Aisha najin h'aka tsanle tai ta sauko daga kan gadon h'ade da sa masu kuka' da sauri Nasir yace Aisha lfy? Cikin kuka Aisha tace wlh babu wani wankin cikin da za'aimin' ni wlh bazan yarda ba.
"daga kawai kaga jini sai kace ciki ya lalace ni wlh bazan yarda ba' Aisha kuka take tsakaninta da Allah.
"Nasir yana gani h'aka mikewa yai daga kujeran da yake zaune ya kamota yace Aisha dan Allah kibari ayi maki wanga wankin ciki' tunda har kinji doctor yariga ya f'adi haka shikadai yasan abinda ya hango.
"Aisha najin haka tasake rushewa da wani sabon kuka tana cewa ni wlh bazan yarda ba' tunda nake a rayuwata bantaba kwanciyar asibiti ba' shine yau zakace wai za'ai min wani wankin ciki ni wlh bazan yarda ba' f'adi tai a kasa h'ade da sa masu ihu tana f'adin waiyoooo ummata na shiga uku na lalace ummata kizo ki taimakeni.
"Gani tanada niyar tara masu juma'a da sauri Nasir yace tashi muje g'ida.
"hannu yasa ya dagota suka fita' suna fita doctor kamal ya Kwashe da dariya yana f'adin garin kwashe Kwashe bana kakwasowa kanka irin wanga yarinya h'aka.
"Tunda suka fara tafiya Nasir be tanka mata ba har suka isa g'ida' a bakin gado ya zauna' ita k'uma kwanciya tai' Nasir yace Aisha nidai har ga Allah hankalina be kwanta ba' wlh da kin daure kibari a cire wanga ragowar cikin' Aisha tserona dare ko k'uma lokacin da bana gida' Aisha koda ina gida dagani har ke babu wanda yasan kan barin nan.
"dan Allah Aisha ki daure muje a cire cikinga' Aisha kuka tasake sawa tana f'adin nidai wlh babu inda zani ko kasheni zakai.
"Da sauri Nasir yace a'a kwantar da hankalinki wama zai kasheki.
"tun daga snn besake mgn ba' kwanciyar sa kawai yai.
'itama kwanciyar ta tai hakan suka kwanta babu wanda ya tanka ma d'an uwa sa.
"Can cikin dare kamar a mafarki Aisha taji cikinta yana juyawa ko kafin ta falka jini ya riga ya bata gado da ihu Aisha ta tashi tashige toilet.
"shiga Nasir a guje ya bita' koda ya shiga ganita yai cikin jini kace -kace sai faman xuba yakeyi kamar fanfo' gani haka yasa Nasir daukarta cak ya sata cikin bawon wanka ruwa ya dibo ya wanketa snn ya dauko wani babban towel ya cusa mata a gaba ya dauketa sai asibiti.
"ko kafin su'isa Aisha ta riga ta suma' shiyasa har aka kwashe cikin bata sani ba' ko kafin ta falka doctor ya kare.
"Doctor yana gamawa yace suje gida' haka Nasir ya dauko ta suka koma g'ida' da safe alhj da kansa ya sanarwa iyayen Aisha umma tai masa Allah ya kyauta ya kuma maida sabon arziki.
"yace amin.
"tunda daga lokacin kullum umma sai ta bugo su gaisa h'ade da yimata fadan ta rinka sha ruwan zafi.
"Da haka Aisha tai ta jinyar jikinta' lokacin kuwa daga g'idan Fatima ake kawu mata' bayan sati daya cikin dare wani jini yasake banlewa kamar da bakin kwarya' haka Nasir yasake medata asibiti koda doctor ya dubata ashe akwai wani gudan jini da befita ba haka yasake kwashe ragowar jini.
"gani yadda tai ta suma yasa aka bata gado Nasir shike kwana da'ita asibiti da safe bilyaminu ya kawo masu abin karyawa daga g'idan Fatima' bayan ya'ije ya fita mikewa Nasir yai ya shiga toilet ya dauko kwanu silve yazo ta tare a bakin ta yai mata brosh snn yaje ya xubar yazo ya hada mata tea yace tasha.
"Aisha tace bazata iya shaba' babu yadda Nasir beyiba amma Aisha taki sha' haka ya gaji ya kyaleta.
"Da rana kuwa Fatima takawo masu abinci ita da yara sukazo gaida ta' suna shiga Nasir da fara'arsa ya amshesu h'ade da bata kujera ta zauna' shikuma yakoma bakin gado ya zauna.
"khadijat da jabeer suka duka har kasa suka gaida bbnsu.
"Nasir ya amsa' snn suka juya gun Aisha suka gaidata h'ade da tambayar jikinta.
"Aisha ta amsa da cewa jiki yai sauki.
"sukace Allah ya kara sauki.
"Tace amin ngd.
"snn suka gaisa da Fatima h'ade da tambayar jikinta.
"Tun daga snn Fatima bata sake cewa komai ba ido kawai ta zuba masu sai faman cin cingam takeyi tana kashe kwai Kararas-kas kamar tawa karuwa.
"can kuma ko mai ta gani ta mike tacewa yaranta suzo suje
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 3 Chapter of 38