jiya NA karo suna cikin frg"
"to kawai tace snn yafita' yana fita hawayene kawai suka zubo mata"
"mikewa tai taje kitchen tafara aiki tun kafin suzo sbd kada ta makara' ko kafin takare suzo su fara aiki' Aisha na gani zuwarsu ta shirya zuwa uguwa' babu uban data sallama' daga gidan su tawoce g'idan ubaida' sukasha hiransu' bata dawo g'ida ba sai bayan isha' zhrdee yana shiga g'ida itama ta shiga"
"ganita tana shigowa ta gate mmki ya kamashi amma bece da'ita komai ba har tashige dakinta' dayake ubaida tariga taiwa yara wanka' shiyasa Aisha na zuwa kwanciya kawai sukai' sbd mmki zhrdee kasa mgn yai ido kawai ya zuba mata"
"washe gari da safe bayan zhrdee ya fita Zainab itama ta shirya ta nufi g'idan su ita da yara' bata dawo g'ida ba sai bayan magrib' Ashe zhrdee yau be dadi kamar yadda yasaba dadewa ba' Zainab na sallama zhrdee yazo parlour yaja ya tsaya' tana shiga yace da izini uban wa kika fita?'"
"Zainab tai shiru"
"badake nake yiba"
"kayi hkr"
"banason mgnr banza' wai me kukeso Ku meda nine eyya?' wani sabon iskanci kuka dauko' kowani shege ya rika fita bada izini naba' to wlh bazan dauki rainin wayo ba' duk wanda ya kara fita ko nan da b'akin gate ne wlh saina karkkarya masa kafa' idan kunce karyane ku gwada"
"Aisha na dakinta tana dariya h'ade da cewa Allah ya kara badai komi nayi kice sai kinyi ba' idan wani yai rawa ya samu kudi waniko saidai duka"
"Zainab na shiga daki zhrdee shima ya shiga har kasa ta duka tace dan Allah kayi hkr wlh mancewa nayi na dauka na sanar makane"
"banza yai da'ita ya h'au gado ya kwanta"
"ana sauran kwana biyu biki zhrdee ya kawo masu turame zannuwa super wax kala bibbiyu h'ade da kayan yara' *shahid da shahida* kala uku uku h'ade da takalma"
" *Abba da Islaha* kala bibbiyu"
"ranar juma'a ana saukowa masallaci duk aka daura masu aure'yya Shamsudee yya Nurudee da zhrdee"
*turrr kashi wannan shine ake cewa kara da kiyashi* *Allah ya kyauta*
📖✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
5⃣4⃣
"g'ida cike yake da jama'a' dangin Abba na birni dana kauye duk su zo' hakama Hjy yan' uwa da abokan arziki duk su hallara"
"bangaren su Zainab da Aisha su babu laifi sbd yan' g'idan su Zainab suzo mata' na Aisha' kuwa ubaida duk tabi sch mate d'in su wanda suka kare sch dare ta gaiyata suma suzo babu laifi' kodan suzo suci banzama sazo"
"komai zhrdee ya'ije masu available d'an h'aka yan' biki kowa yake iya yinsa"
"yamma nayi kanni Hjy dana Abba sukaje dauko amare' saida aka fara kawosu family hause gun Hjy snn aka daukesu zuwa can gidajensu' comfort daya ne saidai kowane da apartment dinsa"
'itako ta zhrdee d'aki kawai aka kaita' yan'uwa da abokan arziki kowa yai irin nasa f'adin snn suka tafi g'ida' around 11PM Ruslayni ya rako ango daki' dama sai h'akan ta kama ake nimansa' yai masa nasiha iya abinda yasani a matsayinsa na tuzuru' d'an baza'ace masa saurayi ba k'uma' snn sukai sallama"
"a wnn dare zhrdee a angwance kayansa' Aisha' dake d'aki tayi kuka har taji babu dadi' Zainab ko gani tunani zai dameta da yawa mikewa tai taje bathroom tai alwala tazo ta fara jere nafila saida tai raka'a takwas baya tayi taihiya da sallama daga hannunta tai sama tana cewa *ya Allah ga baiwarkanan tazo da kokan baranta' Allah kaine maji rokon bayinsa' wanda baka gajiyawa wajan biya mana bukatunmu' ya ubangiji Allah kaika halitceni kafi kowa sani halin da nake ciki Allah' wannan auren da maigidana yayi idan da alkairi a cikinta Allah ka sadamu dashi' idan k'uma babu alkairi Allah ka tarwatsashi' duk wani sharri da tazo dashi Allah kada kabata ikon cin galabarmu' duk da kafimu sani waye ita Allah' Allah ka karemu da kariyanka' ka doramu bisa kan makiyanmu' ba'ita kadai ba' duk wani halitta da yake nufinmu da sharri daga har maigidana da yarana Allah' ba wayonmu ko dabaranmu bane face gani damarka' Allah ka yassare mana' ka kara budawa maigidana a gun nimansa Allah' allahumma jah'alal kur'ana lana fid duniya karina wafil kabari mu'unisa wa'alal suradih nura wafil kiyamatu shafi'an wa'ilal jannati rafi'an wa'minal nari suturan wahijaban wa'alal hairati kullihi dalilan wa'imamman bifadlika wa'judika' wa'karamika yyyyya akramal'akrami* ...
"saida takai har karke snn ta shafe' bayan ta shafane ta dauko casbaha taci gaba da wuridi.
" Zainab bata kwantaba sai bayan sallar asuba"
"zhrdee ango yau ko masallaci bejeba yana d'aki shida amaryansa Rkkuya' duk kowa yana nasa d'akin' zhrdee be fitoba sai around 10AM snn ya fito' d'akin Zainab yanufa da sallama ya tura kofa ya shiga lkcn Zainab na bcc ita da yara zhrdee ya shigo' gani bcc takeyi ya tada ta' tashi tai ta zauna snn tace ena kwana"
"yana tsaye a b'akin gado yana hamma yace lfy klau' wlh bcc samu nayi bcc bane yasa yake ta damuna"
"banza dashi Zainab tai sbd tasan ba shine a gabanta ba' k'uma koda be f'adi ba tasan ba kallon juna zasuyi ba"
"Zainab kina jina kuwa?' yaya banga kin kawo mana abin breakfast ba?"
"duk zhrdee yana mgn ne h'ade da lumshe ido"
"Ai ba nice da girki ba' Aisha ce".
"Ohooo h'aka ne fa' to bari naje na sameta"
"fita yai daga d'akin Zainab' yana tafe yana layi' kamar wanda yasha kwaya"
"yana shiga ganita yai zaune b'akin gado tana wasa da yaranta' daga kai Aisha tai ganisa da tai a tsaye kusa da b'akin kofa yasa taci gaba da wasa yaranta' Aisha"
"cikin tsawa tace meyene batare data kallesa ba"
"Aisha Ashe kece da girki shine baki kawo mana abinci ba kika barmu muna jiranki' dan tashi kije ki h'ada mana breakfast"
"duk zhrdee yana mgnr ne yana mika h'ade da bin bango"
"mikewa Aisha tai batare da tai mgn ba tana isa inda zhrdee yake tsaye hannu tasa da karfi ta igijesa waja ta sawa dakinta key ta rufe snn ta koma kan yaranta"
"zhrdee yai knocking h'ade da kiran suna Aisha har ya gaji amma bata b'ude ba' gani h'aka ya koma d'akin Zainab' tana kwance yace Zainab"
"b'ude ido tai h'ade da cewa na'am"
"dan Allah tashi ki h'ada mana abin breakfast kinji Zainab dita da Allah"
"to kawai tace masa"
"ba toba Zainab Dan Allah mike wlh yunwa takeji har dani ma"
"bata tanka masa ba ta mike"
"yawwa ko kefa' maza kiyi sauri Dan Allah muna jira' kina gamawa ki kawo mana daki"
"tana fita shima ya fita zuwa d'akin Rukky' ita k'uma kitchen ta shiga' arish ta dibo ta fara ferewa' dayan kan gas din k'uma tasa ruwan tea' or reedy ta riga ta dora mai a wuta shiyasa tanayi tana zubawa a mai"
"Zainab tana aikine amma zcyrta a cunkushe babu dadi"
"jin motse a kitchen yasa Aisha fitowa ta leka gani Zainab ce ke aiki taca Zainab badai aikin zhrdee kike yiba?"
"Zainab tai banza da'ita"
"Zainab da kefa nakeyi"
"dakefa nakeyi"
"Ohooo ke kika sani' idan ma kinyi dan niman gindin zamane babu inda zai kaiki' k'uma koda kinyi babu lada sbd daga gani bada son ranki kike wnn aikin ba"
"fita Aisha tai zuwa b'akin kofar d'akin Rukky tana cewa wlh ba'ayi shegiyar da zan zauna na girka mata abinci tana zaune taci banza ba"
"duk abinda Aisha ke f'adi a kunnisu' da tagaji da masifarta takoma d'aki tana cewa Zainab wlh kekikaso kibawa kanki wahala"
"Zainab tana gamawa ta jeresu cikin tre ta dauka zuwa d'akin Rukky b'akin kofa ta tsaya h'ade da sallama' zhrdee yace turo ki shigo mana"
"da sallama Zainab tashiga lkcn Rukky na kwance akan gado shikuma zhrdee yana zaune ta dora akanta akan cinyarsa gaba daya hannayesa yana jikinta' gani Zainab nan yasa Rukky cewa washhh Allah on"
"yaya akai ne amaryata?"
"jin h'aka yasa Zainab ije tre d'in da sauri ta mike daga duken da take"
"har takai b'akin kofa Rukky tace wlh duk cinyoyina zafi sukemi"
"zhrdee yace to Ai kece Ai"
"duk a kunni Zainab hawaye kawai suka zubo mata' da sauri ta shige dakinta ta fashe da kuka' *Akbar* dake wasa da *Islaha* zuwa yai ya tsaya gabar mmnsa yana kallonta"
"sauka sukai zhrdee da kansa ya diba ya zuba a plate snn ya h'ada masu tea yake bata abaki' idan ya bata itama diba takeyi ta bashi' da h'aka har suka kare"
"b'ude kofa yai yana kwadawa Zainab kira akan tazo ta kwashi kayan abinci' duk kiran da zhrdee keyi a kunni Zainab amma bata amsa shiba' da yaji shiru da kansa ya dauka zuwa kitchen snn ya koma suka dora daga inda suka tsaya"
"kowa na dakinsa babu wanda ya fito har bayan azahar around 3-30 zhrdee ya sake fitowa zuwa d'akin Zainab' gani ya shigo juya masa baya tai' yace Zainab ina abinci ranarmu?"
"Zainab tai banza dashi"
"Zainab dakefa nakeyi"
"Ai banice da girki ba"
"idan ba kece da girki bafa sai me?'. maza kitashi kije ki dora mana abinci"
"bazan yiba"
"me kikace Zainab?"
"cewa nayi bazan yiba"
"ban'isa dake bane komai?"
"ka'isa amma yine bazan yiba"
"Zainab tashi kije kiyi"
babu inda zani "
"ki tashi kawai"
"bazan tashi ba"
"hannu zhrdee yasa ya shako mata wiyar riga ya dagota' take idanu Zainab suka ciko da kwalla"
"janta zhrdee keyi zuwa kitchen' har yakai b'akin kofa' jin zafin shakar da yai mata yasa Zainab cizonsa a hannu"
"zhrdee najin h'aka ya dauketa da mari saida da f'adi kasa' kuka tasa' *Akbar* dake zaune shima kuka yasa' zhrdee ya sake sa hannu zai jata zainab taki yarda' yayi3 amma taki yarda yajata' sbd haushi yasa zhrdee sake dauke Zainab da mari"
"Zainab tace Allah ya'isa ban yafe ba' kafa yasa zai shureta ta rike masa kafa"
"Zainab ki sakarmi kafa ko nayi maki duka"
"bazan sakeba"
"sakarmi kafa"
"bazan sake ba"
"da karfi ya fisge kafarsa snn yasa hannu ya shakota ta mike daidai kan fuskanta yake mata mgn' wato ke kinaso ki koyi rashan jin mgn ko' da har zansaki aiki kice bazakiyi ba ko' wlh idan kika sake sai kinyi mmkin abinda zamaki a g'idan nan"
"Dan Allah ni ka sakeni"
"waye kike cewa Dan Allah?' wnn shegen b'akin na rashin kunya saina farfasashi naga karyan rashin kunya"
"kai kasani' duk abinda zakayi zhrdee kaje kayi idan wani be gankaba Allah yana kallonka k'uma wlh sai Allah ya sakami' mugu anzalumi kawai"....
" karaf tasake jin saukan mari h'ade da tokari' kuka tasa ta f'adi a kasa"
"Abba dake tsaye yasa kuka h'ade da rikewa bbnsa kafa"
"hannu zhrdee yasa ya janye Abba daga jikinsa snn ya fice yana cewa magani mara kunya kenan"
"f'adawa jikin Zainab Abba yai yaci gaba da kuka"
"d'akin Aisha ya shiga' Aisha na gani shigowarsa ta daure fuska' kusa da'ita zhrdee yaje snn yace Aisha ta"
"cikin galatsi tace meye?"
"h'aba Aisha ta ninefa zhrdee dinki"
"to idan Kaine saime"
"a'a babu komai wlh' hannu yasa ya rungumeta ta baya h'ade da cewa kin sanine aishata"
"ni kasakeni"
"wannan ne k'uma kikai karya"
"kina jina my Aisha"
"saika f'adi"
"Dan Allah ba"
"uhhm nace ba' nace ba"
"kace me?" idan zakai mgn kayi kawai"
"nace Dan Allah ki taimaka Dan Allah badan niba kidan dafa....
"na dafa me?' badai abinci ba"
" eh shi d...
"h'aba dai kaima kasan abinda bazai wuyu bane' wlh bazan dafa ma kowace shegeya abinci taci ba' idan yuwa ya dameta tafito ta shiga ciki ta dafa da kanta"
"h'aba Aisha jiya jiya da zuwanta ace ta shiga kitchen?"
"to sai me?' Dan tashiga kitchen OK wata ga yar gold ka dauko ko?"
"wahh ni banceba' Dan Allah ki rugami asiri"
"to Dan Allah koda indomie ne ki taimaka ki dafa mana...
"zhrdee fita ka bani gu"
"Aisha bazan fita ba"
"kafita banida lkcn ka"
"toai ni inada lkcnki aishata"
"hannu tasa ta tureshi tana f'adin fita mara zcy kawai"
"eh naji idan akankine bazan tabayin zcy ba"
"yana fita d'akin Rukky ya koda snn ya dauki wayarsa ya kira Amatullah yace tazo' bata bata lkc ba tazo' kitchen ya shiga ya dauki kula yace taje gun Hjy ta amso masa abinci"
"koda yamma yai be tsaya jiran kowa ba fita yai yaje ya siye masu kaji fa yoghurt leda biyu snn ya dawo yana shiga saida ya fara kaiwa Aisha leda daya snn ya karisa d'akin Rukky"
"Zainab na d'akin ta batasan abinda ake ciki ba"
"tun daga lkcn baya sauraran sai ankawo masu abinci ba wani lkc a gun Hjy yake dibowa wani lkc k'uma restaurant yake zuwa ya siye masu har girki ya dawo gun Zainab"
"koda ya dawo d'akin Zainab babu abinda ke shiga tsakanisu idan ba gaisuwa ba' bayama shigowa d'akin sai bayan 11PM wani lkc yana d'akin Rukky wani lkc k'uma d'akin Aisha"
"gani har zata fita girki da safe lkcn yana shiryawa zai fita kasuwa' tura Abba tai gun Hjy snn ta rufe d'akin da key tazo har kasa ta duka a gaban zhrdee snn tace Bbn Abba"
"zhrdee yana jinta yai banza da'ita yaci gaba dasa botur din rigan sa"
"tasake cewa Bbn Abba dakai fa nakeyi"
"cikin tsawa yace meye ne?"
"a take Zainab ta fashe da kuka"
"tsaki kawai yai h'ade da janye kafarsa"
"da sauri Zainab tasake binsa ta rike masa kafa dukka bibbiyu cikin kuka tace dan Allah Dan annabi duk abinda nayi maka kayi hkr ka yafemi"
"kara fisge kafar zaiyi Zainab ta rungumesa takara rusawa da matsananciyar kuka tana Dan Allah zhrdee kayi hkr"
"a lkcn ne zhrdee ai dama nasan rana irin wnn zaizo' wato Zainab kema so kike ki dauki abinda Aisha' keyi kema kikeso kiyi ko?' har nasaki aiki kice bazakiyi Dan ke kin isa da kanki ko Zainab"
"Zainab na duke idan ba kuka ba babu abinda takeyi"
"ni bani da abinda zance maki' ki tashimi a gaba kije duk abinda kikaga dama kiyi Zainab' tunda yanzu kin zama yar'kanki ban'isa da keba"
"kafa yasa ya hambareta yaje ya b'ude kofa yai tafiyarsa' faduwa Zainab tai taci gaba da kukanta"
"da yamma Rukky ta amshi girki' itama daga bakinta saina zhrdee ta dafa"
"itama Aisha fitowa tai tasa nata sanwar' gani suna kai kawo a kitchen din yasa Zainab hkr da nata girkin' dukkansu suke aiki amma babu wanda ya tanka wa d'an uwarsa"
"shima zhrdee dayake yasan yau ranar amarya ce yasashi dawowa da wori 5 na yamma ya masa a g'ida da gangan Aisha ta dora spoon din silver akan gas Rukky na parlour zaune da zhrdee suna hira' mikewa tai tashiga kitchen din duba abinci' tana gama dubawa har ta juya zata fita Aisha ta dauki spoon d'in ta nanawa Rukky hannu"
"ihu Rukky tasa tana kiran wayyo Allah na' a guje zhrdee ya shigo kitchen d'in juyawar da zatai daga hannu tai zatakaiwa Aisha"
"juyawar da Rukky zatayi takaiwa Aisha mari' Aisha bata bari mari ya sameta ba ihu tasa h'ade da ture tukuyar abincin Rukky"
"nan kokuwa ya tashi' da sauri zhrdee ya shiga kitchen d'in' tsakiyar su yashiga yawo Rukky yai tafito daga kitchen din' Aisha na tsaya tana mata gwalo batare da zhrdee ya gani ba"
"duk da rashin hkr irin na Rukky amma a wann karo ta hkr' amma can cikin zcyrta tana cewa wlh saina rama koba yanzu ba"
"Zainab na dakinta ko kafa bata lekoba"
📖✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
*Fans duk naga sakonniku k'uma ngd sosai*.
_*~ga masu korafi akan zainab~*_
*ga masu korafi cewa be kamata ace duk irin addu'ar da Zainab keyi ace har yanzu bata samo biyan bukata ba?" Ba h'aka bane idan kukai la'akari k'uma kuka duba lkcn da ANNABI Musa yake rokon Allah subhnahu'wata'ala be samu biyar bukatar saba sai bayan shekara arba'in' ina k'uma gamu d'an Adam' dan h'aka abinda nakeso kusani bawai Allah be amshi addu'ar Zainab bane' a'a ya kyaleta ne sbd yaga iya imanita' duk mumini Allah yakan jarabceshi da abubuwa dayawa a rayuwa mai kyau ko akasin h'aka' badan baya sonsa bane' a'a saidan yaga iya imanisa' shiyasa duk lkcn da kai sallah yanada kyau kayi addu'a Allah ya zarabcemu iya imanimu' ya k'uma bamu ikon cinye wnn jarabawar*
5⃣5⃣
"zhrdee yana rike da hannu Rukky suka shiga d'akin ta' itama Aisha tunda niman mgn ya kaita kitchen k'uma bukatar ta ya biya dakinta itama ta shige"
"zhrdee suna shiga ya rike hannu yana hura mata' sbd b'akin ciki kasa mgn Rukky tai ido kawai ta zuba take kallon zhrdee' gani irin kallon da take masane yasashi jawota jikinsa ya kwantar da'ita a cinyarsa yana shafe mata kai"
"shiru kawai tai amma abinda yake zcyrta sai Allah' idan shi kadai yasan abinda take tafe dashi' da k'uma abinda take shirin aikatawa"
"gani shirun da taine yasa zhrdee kiran sunata yana f'adi Rukky badai zafin bane yasaki yin shiru?"
"murmushi yake tai masa h'ade da cewa babu komai Ai ya huce baya zafi k'uma"
"idan kinsan har yanzu yana zafi kitashi mu tafi hospital"
"a'a babu komai' kada da damu"
"to yanzu me zakici naje restaurant na siyo maki"
"a'a kada ka damu' ka barshi kawai"
"zhrdee yana fita daga d'akin Rukky d'akin Aisha ya shige' Aisha tana gani zhrdee ya shigo ta daure fuska tai kicin kicin da rai' gani haka yasashi kasa mgnr daya kawoshi shafa kan *shahid* kawai yai dake hannunta snn ya fita"
"yana fita da bishi da dariya tana f'adi badai kana zaune lfy kace aure ba' muzuba mugani shege ka fasa' daukar danta tai tana masa tawai"
"zhrdee yana driving tunani kala kala yakeyi akan Aisha' meyasa Aisha take h'aka ne' meyasa ta canza daga aishan dana santa ne' kodai dan auren dana karane' amma idan ba'a aure ita kanta da ban aureta ba' kodai wanine yake sata duk irin wnn abubuwa da take aikawa' ko k'uma sbd taga Allah ya jarabceni da sontane yasa duk take abinda takeso' ko k'uma sbd taga tun farko nafi fifitata akan Zainab ne' ko k'uma dai hakkin Zainab ne yake bibiyata' idan ko hakkin Zainab tabbas ina bukatar gyara a dukkan al'amurin gidana' sai k'uma kashhh inadai zaune da Zainab kawai badan ina sonta ba"
"amma k'uma mgnr soyayya ko kiyayya takare sbd ga yaran dake tsakanimu da'ita' gashi Zainab tanamin biyayya duk abinda na umarceta bata musu' duk da ba wani kyautata mata nakeyi ba' k'uma koba komai yakamata Zainab taci albarkacin iyayena'sbd Abba yami dukkan komai a rayuwata' na tabbata idan na kyautatawa Zainab tamkar na kyautatawa abbane' nasan Abba zaiji dadin h'akan' insha Allahu zanyi kokari wajan gani na kyautatawa Zainab' komai komai yakamata taci albarkacin su *Akbar da Islaha* daga iyayena saisu banida wanda suka fisu a f'adin duniyarga"
"sbd tunani zhrdee har ya wuce inda zaije' saida yasake dawowa da baya' al'saheel restaurant yaje ya siye masu abinci dukkansu ya siye masu leda uku snn ya juya ya dawo g'ida yana shiga d'akin Aisha ya fara shiga yabata nata'ba sannu bate ngd ido kawai tabishi dashi' snn ya fita ya kaiwa Zainab itama nata' Zainab dake kwance tace ngd' nan ma fita yai zuwa d'akin Rukky' koda shiga ganita yai kwance amma ba bcc takeyi ba' gani shigarsa ne yasa Rukky mikewa ta amshi ledar dake hannu zhrdee b'akin gado ya zauna ita k'uma fita tai zuwa kitchen ta dauko plate da spoon snn tazo ta jiyo suka zauna sukaci snn sukai wanka suka kwanta"
"da safe Aisha na tashi taiwa yara wanka ta shiryasu bayan ta basu nono susha suyi bcc itama tai nata wanka ta shirya' zhrdee yana shiryawa sukai sallama da Rukky ya bita tana rike da jakarsa wanda yafita dashi' a parlour ta tsaya jiransa' d'akin Zainab yafara shiga sbd shine yafi kusa dashi sukai sallama snn ya fito zuwa d'akin gimbiyarsa Aisha tana zaune tana gyara hannu jakar da zata fita dashi ga kayan ta''ije a gefe gun zhrdee yai ya zauna kusa da'ita h'ade da dafe kafadarta cikin murmushi yace my madam yaya aikaine"
"himm babu komai' katashi lfy?"
"lfy klau' ya kwana yarana'da k'uma mmnrsu"
"murmushi Aisha tai snn tace lfy klau"
"jaka kike gyarawa?'"
"kawo to na tayaki gyara wa"
"hannu yasa ya amsa yaci gaba da juya mata karfen da takeson juyawar' yana gamawa ya mike mika mata snn ya mike"
"gani su *shahid da shahida* susha kwalliya suyi kyau sosae yasa zhrdee cewa my children's ya kwalliya ne kuka sha h'aka?"
"eh wlh uguwane nakeso naje"
"uguwa k'uma Aisha?"
"eh wlh"
"g'idan kuzaki ko ne?"
"eh daga nan k'uma zan tafi g'idan kawayena nayi masu ban gajiya da zuwamin biki da sukai"
"wani biki k'uma?"
"bikinka mana"
"himm Aisha kenan' amma wnn abubuwa da kike niman fitowa dasu koya maki akai ko"
"h'aba zhrdee wani irin koyami k'uma' wato ni kenan banida abin kaina sai an koyami"
"eh mana Aisha idan ba koya maki akai ba nasan duk wann abubuwa wlh ba haliki bane' ko k'uma kawaye da kika fara bine suke koya maki h'aka?' nidai aishata dana sani mgn ma be dameta ba"...
" himm zhrdee kenan dama can ina mgn abuna"
"OK ni kenan dai akewa rowa ko"
"nidai yanzu na tashi ka saukeni a kofar g'ida?"
"kinga Aisha kiyi hkr kibari zuwa wani lkc amma ba yau ba"
"a'a zhrdee ni yau nakeso naje'sbd akwai abinda zanyi ne a g'idan mu"
"a'a Aisha kada muyi h'aka dake' nafiso idan nayi maki mgn kice to"
"ni gsky sai naje"
"sai kinje fa kikace?' to bismillh' na rantse da Allah nanda bikin gate naji ance kin leka mai rabani dake sai Allah a g'idan nan' idan k'uma kince karyane ki gwada"
"ficewarsa yai' ko tari Aisha batai ba har yafita"
"yana fita Rukky ta rungumesa' daidai lkcn Zainab na fitowa daga d'akin ta' tana gani h'aka da sauri ta dauke kanta daga gunsu' Rukky na rungume da zhrdee suka fita zuwa gun mota' saida ya shiga yatada mota snn ta mika masa jakarsa h'ade da daga masa hannu' saida taga tafiyarsa snn ta juya zuwa ciki g'ida"
"d'akin Hjy Zainab taja tana shiga taga Hjy na gyara gado' da sauri da sauke *Islaha* dake hannunta ta amshi aiki' gani h'aka yasa Hjy ta amshi yarinyar Zainab taci gaba da aiki' Hjy na zaune kan cushion tana wasa da yarinyar"
"Rukky na shiga parlour ta samu ta zauna h'ade da kunna TV dauko remote tai tunda tafara kara value bata bariba saida takai 100' gaba daya g'ida ya dauko da saurin *HAMISU BREKER* yanayi tana bi"
"Aisha naso ta kwanta amma karan sautin da Rukky tasa ya hanata' gani bazata iya jure jin karanba mikewa tai tafito parlour kai tsaye gun TV ta nufa' tana zuwa ta dauki remote ta rage karan"
"Rukky dake zaune Aisha na ijewa Rukky ta sake karawa h'ade da rike remote d'in a hannunta"
"Rukky kirage jarannan sbd inaso NA kwanta amma kara ya hanan"
"bazan rageba Aisha' ko kinada ayin yine?"
"nike nakeda abin"
"to bismillh"
"dukawa Aisha tai ta cire soket d'in gaba daya' ta yunkuro zata mike kenan Rukky ta kaimata mari' itama tana tashi ta rama"
"daga nan suka kama danbe' garin danbe suka rikito TV dake like a bango suka rikitoshi ya fado kasa"
"Zainab tana gama gyara gado ta dibo kayan Hjy da taga suyi datti ta kwashe zuwa inda machine ya nan takami wankesu"
"su Aisha danbe sukai sosai babu kowa a gun balle ya rabasu' glass ya soki Rukky ya kafa gashi yai mata yanka sosai' jini ko yace d'an bakayi kabani gun' gani jini ne yasa ta rabu da Aisha tai ta kanta amma badan taji tsoron Aisha ba' Aisha na gani h'aka tai dariya h'ade da shewa tana f'adin yar'iska karamar kabuwa' wlh idan har ina g'idan nan sai kin barshi"
"Rukky dake rike da kafarta tace kwarai da gske bance bazan bar g'idan ba amma wlh koda zan bari kafin nabari saina bar ki da tabo a jiki k'uma muzuba mugani nidake shege ka fasa' dan f'ada be karaba' yanzu aka fara"
"nima dama abinda nakeso kenan ai"
"to shikenan kin kuwa samu"
"mayafi tasa ta fita zuwa
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 30 Chapter of 38