wuyar danashi a wanca karo' shine zanyi murna"
"idan operation kika tunani insha Allahu a wnn karo baza aimiki ba' in Allah yarda da kanki zaki haihu kinji Zainab" Abba k'uma insha Allahu Allah zai raya mana shi' babu abinda zai samesa"..
"haihuwa fa kace?"
"kwarai da gske Zainab"
"ni gskya ban yarda ba"
"to yanzu me kikeso ayi?" a cire ko me?"
"Eh"
"Eh kikace?"
"eh"
"ke Zainab bakijin tsoron aje cirewa wani abu ya sameki? ke baki taba jin labarin matan da sukaje cire ciki suka mutu bane' idan yanzu kika mutu ta wnn hanyar me zakicewa ubangijinki?"
"shiru Zainab tai"
"to wlh Zainab idan bakiso ni inaso k'uma babu wanda ya'isa ya ciremi cikina"
"Zainab najin h'akan da sauri ta mike ta zuba masa ido tana kallonsa"
"mikewa zhrdee yai yanufi d'akin' Hjy"
"da sallama yashiga' ganisa yasa Hjy gyara zama' zhrdee ne"
"Eh" nine Hjy' a ladabce ya gaidata snn ya samu gu ya zauna' zhrdee yah!!!! akai ne"
"wlh Hjy Zainab ce babu lfy' subhanalillh!! me yasameta?"
"kwana tai tana amai' amma muje hospital danzu"
"to' yya jikin nata?"
"jiki da sauki"
"ambata maguguna ne?"
"eh" amma yace cikine da'ita".
"ciki k'uma?"
"eh Hjy"
"ikon Allah kenan"
"yanzu ina Zainab?".
" wlh tana can tana kuka' wai saidai acire ciki "
"acire ciki😳"
"to wlh bari kaji babu wani cikin da za'a cire' shegema ta haifa banle na halak' wlh idan kabiyeta kuka cire cikin nan ban yafe makaba k'uma nida kaine a g'idan nan"
"a'a Hjy nima dama cewa nayi baza'a cire ba"
"yanzu ina abban naka yake?"
"yana gun Zainab yana bcc"
"kaje ka lallasheta amma babu mgnr cire ciki"
"to Hjy" mikawa yai yafita' nima inanan shigowa nayi mata mgn ".
_*BAYAN WATA BIYAR*
"ranar zhrdee yana d'akin Aisha ne yana shiga wanka Aisha taje kitchen h'ada masa tea' kafin yafito ta h'ada ta kawo masa' ijewa tai a gefe snn takoma kitchen"
"zhrdee yana fitowa daure da towel yajiyo kukan *Akbar* daga d'akin Zainab' da sauri yafita yaje duboshi' koda yaje ganisa yai yana kuka Zainab tai banza dashi tana kallonsa sai faman ihu yakeyi a tsakar d'akin'"
"da sauri zhrdee yaje ya daukesa yana wa Zainab f'ada' h'aba Zainab wann wani irin walakancine h'aka'' zaki barmi yaro a walakance yana faman kuka kamar mara data"
"to me kakeso nayi masa bayan na lalla shesa yaki shiru"
"h'aka ne kika lallashesa?" Dan Allah Abbana zomuje wani walakaci' kisake barimi yaro h'aka kiga yadda zamu kwashe dake a g'idan nan "
"daukar dan'sa yai zuwa d'akin Aisha' har kan gado ya ije *Akbar* snn ya dauko wayarsa ya kunna masa ringinto yabashi *Akbar* najin h'aka yai shiru yaci gaba da wasa"
"shima zhrdee gaban mirrow yaje yana shafa mai' Aisha tashigo rike da plast a hannu gani *Akbar* kan gadon ta' h'aba zhrdee sbd Allah idan yai min fitsarifa kana gani ko pampas be dashi k'uma kasan yanada yawan fitsari"
"cikin wasa zhrdee yace tunda Abbana nane babu komai idan yai fitsarin zansiye maki wani katifar"
"duk zhrdee yana mgnr ne batare daya juya ba"
"Aisha tace a'a wlh hannu tasa ta daukeshi kasa snn tafita' gani babu komai a hannunsa juyawar da zakiyi yana niman kayan wasa a guje ya rarrafa yaje ya jawo plast d'in"
"Ashe Aisha bata rufe da'kyau ba gaba daya yabude ruwan yai jikinsa"
"ihu yasa yaci gaba da juyi acikin ruwan' ihun sane yasa zhrdee juyowa a guje yaje ya daukesa shima yana ihu a guje yafita zuwa d'akin Hjy' Aisha najin ihunsa itama gudu tasa zuwa d'akin taga abinda ke faruwa"
"zhrdee yana zuwa Hjy ta tarasa h'ade da salati garin yaya h'akan yafaru?" amsarsa tai ta cire masa riga gaba daya jikinsa ya salube amma banda fuska"
"rikesa tai tana masa addu'a tana tofa masa' zhrdee yace Hjy muje hospital' Hjy tace a'a barshi mu gani tuku"
"juyawa zhrdee yai yakoma d'akin yana shiga sukai karo da Aisha zata fito zuwa d'akin Hjy' yanzu Aisha abinda kikaimi kin kyau kenan?"
"me nayi k'uma?"...
" kafin ta karisa ya dauketa da mari h'ade da tokari' tana f'adi yasake binta ya hayeta da duka' yana f'adi Dan tsabar b'akin ciki sai ki konami yaro..
"Aisha naso tayi mgn amma ina zhrdee be barta da fukaba"
"jin hayaniya yasa Zainab b'ude kofa tafito daga d'akin ta' jin hayaniyar daga d'akin Aisha ne yasa ta zuwa nan' gani Aisha ta dan'no a guje zuwa d'akin Zainab' gani h'aka yasa itama Zainab komawa a guje suka shiga d'akin suka rufe"
"biyosa zhrdee yai d'akin Zainab tabawar da zaiyi yaji shi a rufe' kofa yasa yana tokarin kofar yana f'adi dan baki b'ude ba wlh saina fasa kofar' gani zai fasa da gske yasa Zainab b'ude kofar"
"batare daya tsaya duba ko wayeba fisgo Zainab yai waje"
"ihu tasa tana f'adi a'a banine ba"
"snn yasake ta ya koma kan. Aisha' ko kafin yai kanta Aisha takoma d'akin ta' a guje zhrdee yabita kamar mahaikaci' gani zai rufe kofa da'ita a d'akin yasa Aisha daukar mayafinta a guje tabar g'idan"
"duk da h'aka binta yai shima da gudu' a guje Zainab tazo ta rikesa ta baya tana ihu h'ade da kuka"
"zhrdee yai kokarin tureta yabi Aisha' amma kuka ko mai yagani ohoo tsayawa yai yana ajiyar zcy"
"itama Zainab tai h'aka ne sbd gajeran wandone kawai a jikinsa"
"kamo Zainab yai suka koma cikin' gani zasu shiga bangaren Hjy yasa Zainab cewa a'a kaje kawai"
"Aisha na fita kai tsare g'idan su tanufa' a kasa kafa babu ko takalmi
📖🖊
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
_*I didecated this page to Ahmad (FAHIM) Zhrdee Yahya maburya kwantagora*_
_*gareku masoya aure ibada ne ngd sosae da soyayyarku a gareni ngd sosae*_
_*masoya Aisha duk naga conmment naku k'uma ngd sosae' but kunsan ba kowani mutum ne yake ina controlling kansa a lkcn da yai fushi bako' k'uma dole zhrdee ya nuna nushinsa akan Akbar sbd zaiga kamar da gangan tai masa h'akan' zai ma iya cewa dan bata haihu bane yasa tai masa haka*_
_*idan har namiji mai son yarane koda kece kika haifa saikinyi hkr dashi akansu sbd duk abinda kikai baki iya bane' k'uma bazai ganiba' banle ba kece kika haifa ba' shiyasa Aisha sai tai hkr sosae da zhrdee' duk da irin soyayyar da yake mata' karkuga laifinsa' saidai dukan da yai matane too much wlh har taban tausayi*_ 😉😉
_*Aisha kada ki damu zhrdee nakine forever cool ur mind*_ 🤣
🇮🇳 *_FASMA NIGER_* 🇮🇳
_*ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna (sanadin accident) hakika kin wa'azartar k'uma kin nishadarta' dukkan kura' kuran da kika samu a ciki ubangiji Allah ya yafe maki' wa'zartarwa da kikai kuma Allah tabada ikon aiki dashi' Allah ya kara basira da zakin hannu ameen. sai mujiki a littafi na gaba*_ 🤣🤣
4⃣5⃣
"zhrdee yana shiga d'akin Hjy gun *Akbar* yanufa' gani yadda yake faman kuka yasashi zama kusa dashi h'ade da daukarsa har zai rungume kenan Hjy ta daka masa tsawa"
"h'aba zhrdee menene kakeyi h'aka baka gani ciwone a jikinsa zakaje ka rungume sa' ka shinfidashi kawai yasha iska"
"to ai gani nayi be daina kuka"
"to ba dole yai kuka ba kuna wasane' wai ma garin yaya akai ya konene?"
"wlh jawo plast yayi jikinsa"
"to idan banda hali irin naku' kusan akwai yaro me rarrafe zakuje ku ije plast a inda yaro zai iya ja"
"wlh Hjy tsotsayine"
"tsotsayi ko ganganci' wani halin banza kawai"...
" dan Allah Hjy kiyi hkr"
"waini ina matan kane gaba dayan su fa babu wanda ya leko"
"duk Hjy na mgnr ne tayiwa angon nata fifita"
"tananan"
"ban gane tananan ba' tananan ko sunana"
"who Zainab tana ciki"
"ita Aisha fa?"
"shiru zhrdee yai"
"da kaifa nakeyi"
"nakoreta g'idan su"
"g'idan su kace' me tai maka?"
"laifine taimi"
"eh"
"wani irin laifine tai maka h'aka da har zaka koreta g'idan su"
"laifi dai tayi' Hjy yaronga har yanzu be daina kuka ba' kodai na daukesa na kaisa gun mmnsa tabashi nono ko zaiyi shiru"
"a'a bassa kawai taji da kanta' kamar cikinta zaikai wata bakwai ko"
"eh tashiga na bakwai kenan"
"to kagani ko' kyalesa kawai itama tasamu ta huta k'uma taji da kanta"
"Hjy ban fahimata ba?"
"yayesa za'ayi kawai"
"yaye fa kikace Hjy da wnn ciwon?"
"eh' kada karamu babu abinda zai samesa"
"Hjy Dan Allah kiyi hkr a barsa har yawarke"
"zhrdee kenan idan akace a barsa har sai ya warke ashe zasu sha nono tare da kanisa kenan"
"kamar yaya Hjy?"
"snn ta haihu mana"
"yanzu Hjy kina nufin Abbana bazai warkeba har Zainab ta haihu"
"to Ai kuna h'aka take"
"himm kawai yace"
"snn yace to Hjy yanzu menene abinyi?"
"kamar yaya?"
"wlh Hjy nidai nafi aminta da akaisa hospital"
"to shikenan tashi muje' amma kafin mufita jeka ka kirami Zainab"
"to kawai zhrdee yace snn ya mike' yana shiga d'akin Zainab ya sameta kwance' Zainab Hjy nakira"
"tace h'ade da mikewa tanufi d'akin Hjy' riga yasa kawai yafita"
"da sallama Zainab ta shiga Hjy ta amsa da shigo'
"har kasa Zainab ta duka tace gani Hjy' duk a lkc *Akbar* bebar kuka ba' shiyasa Zainab ta dauke kanta daga garesa bata kallesa amma tanajin zafi kukan da yakeyi har cikin zcyrta"
"waini Zainab ko kinsan abinda ya h'ada Aisha da zhrdee da har ya koreta g'ida?"
"nima bansani ba' ihunta naji tashigo dakina a guje' yana biye da ita"
"subhanallh' harda dukane?"
"wlh a guje tabar g'idan' ko takalmi babu"
"dawa ya tambyeki' waya tashi ki koma daki"...
"ita kanta Zainab da hjyn basusan zhrdee ya shigoba"
"da sauri Zainab ta mike har zata fita *Akbar* ya rike mata haban zani yana kuka ta daukesa"
"da sauri zhrdee ya daukesa cikin tsomma' gani yadda Abba ya koma kwallane kawai suka zubowa Zainab ta saurin fita sbd kada Hjy ta gani' amma zhrdee yagani' kai kawai ya kada' hijab kawai Hjy tasa snn suka fita"
"saida Hjy ta shiga mota ta zauna snn zhrdee ya mika mata *Akbar* ya shinfida mata shi a cinyarta snn ya zaga yashiga suka nufi hospital' a hanyarsu na tafita hospital ne Hjy take sake tambyarsa abinda ya hadasa da Aisha"
"duk da h'aka shiru zhrdee yai yaki fadan abinda Aisha tai masa"
"dama ni bance dole sai ka sanar dani tsakanika da matarka ba' amma koma me tai maka inaso yazama shine farko k'uma shine karke kada kasake dukan ko daya daga cikinsu' kanaso ka zama namiji me dukane?" to wlh kada ka kasake h'aka"
"to naji Hjy k'uma ngd"
"idan har laifi ne tai maka meyasa bazaka hukuntata a d'akin taba' bayan ka duketa k'uma ka koreta?" to wlh kada ka sake h'aka' k'uma muna dawowa daga hospital inaso kaje ka dawo da'ita"
"shiru zhrdee yai be tanka ba"
"kana jina kuwa?"
"eh' naji Hjy' amma dan Allah kibari zuwa yamma snn natafi daukota"
"amin amma ka tabbata yau tadawo"
"eh zanje ai"
"suna isa hospital doct ya dubasu' maguguna ya basu suka dawo g'ida"
"waya Zainab ta dauka ta kira inna *Hulaira* inna na dagawa Zainab tasa kuka' a gigice inna tace lfy Zainab' meke faruwa?"
"cikin kuka Zainab take fadiwa inna *Akbar* ne ya kone"
"subhanallh' Zainab garin yaya?"
"cikin kuka tace nima ban saniba a d'akin Aisha ne"
"Aisha fa!!!"
"eh Aisha"
"nima ban saniba Bbn sane ya kaisa d'akin"
"to shikenan Zainab amma dan Allah ki daina kuka h'aka' k'uma in Allah ya yarda idan bbnki yadawo kasuwa munanan zuwa"
"to inna sai kunzo"
"to Zainab' amma fa kidaina kuka kinga bake kadai ace bako"
"Zainab na kashe wayar zhrdee yashigo' ita k'uma Hjy tai bangaren ta da *Akbar* Zainab naji shigowar zhrdee da sauri ta share hawayen dake fuskanta' tace kadawo"
"nadawo' amma yah!!! naga kina kuka?"
"wasu kwallan suka sake zubowa tace babu komai"
"matsowa yai kusa da'ita snn ya jawota jikinsa ya rungumeta h'aba Zainab kuka me kikeyi h'aka kiyi hkr mana abban ma da kike kuka danshi yasamu sauki har yai bcc'
" himm kawai Zainab tace"
"da gske Zainab"
"to garin yya akai ya kone?" bayan ka daukesa lfy daga nan d'akin?"
"tsotsayine kawai Zainab".
" tsotsayi kamar yaya? " kodai Aisha ce ta konasa"...
"a'a ba'ita bace' tsotsayi nedai kawai"
"idan ba'ita bace to metai maka da har kai mata irin wnn duka h'aka' bayan tunda nake dakai baka taba koda marintaneba banle duka".
" laifi kawai taimi raina ya baci yasa nayi mata duka' amma ba'ita ce ta kona Abba ba' *Akbar* a hannuna ya kone"
"a hannunka k'uma kai da kake daki ina kasamu ruwan zafi da har kasamu ruwan zafi?"
"eh ninace takowomi daki' bayan tadawo ta'ije har na b'ude plast d'in sai naje dauko abu kafin nadawo shine *Akbar* yaje ya yawo plast d'in jikinsa"
"himm kawai tace amma bata yarda da mgnrsa ba"
"kiyi shiru Zainab"
"yanzu ina Abba d'in?"
"yana gun Hjy yana bcc"
"zama Zainab tai a b'akin gado taci gaba da sharban hawayenta"
"da yamma bayan sallar isha'i zhrdee yaje g'idan su Aisha' da sallama yashiga cikin g'idan' ummata ta amsa da shigo mana"
"bayan su gaisa shiru zhrdee yai"
"umma tace yaya dai zhrdee?"
"gun Aisha nazo"
"kwanawa Aisha kira tai"
"da sauri Aisha tazo' tana zuwa taga zhrdee duka gaban umma' tsaki tai ta juya zata wuce"
"tsawa umma ta daka mata' waye sa'arki anan da mikewa tsaki"
"nifa banji dake ba"
"to dawa kikeyi?"
"tai shiru"
"dawo nan ki zauna"
"tsayawa tai gefe tana kwashe zhrdee da harara' shiko bema san tana yiba"
"badake nakeyi ba?"
"snn aisha ta dawo ta zauna' tana zama abbanta yai sallama ya shigo"
"gani zhrdee yasashi karisowa da fara'arsa' juyawa zhrdee yai suka gaisa snn Abba yace lfy ko?"
"Abba yai tambyarne sbd bashi a g'ida Aisha tazo lkcn yana kasuwa' ummace ta zayyana masa abinda ke faruwa"
"Abba yace duk subisa parlour sa' bayan su shiga kowa ya zauna Abba yasake tambyar zhrdee gskyar lamari"
"wlh Abba duk da nasan tsotsayine amma harda laifin Aisha'...
"laifina k'uma?"
"kwarai laifine Aisha"
"to meye nawa a ciki dan yaronka ya kone' ko k'uma sharri kazo kai?"...
" kafin takare tuni umma ta buge mata baki "
"Abba yace ina sauraranka"
"wlh Abba yaro na kuka naje d'akin mmnsa na daukesa zuwa d'akin Aisha' inda tasan bataso na rinka shiga mata daki da yaron wlh da bazan shiga mata dashi dakinta"
"idan na dorasa akan gadonta ta saukesa kasa'ni. kuma na do rasa ne sbd rarrafe yakeyi kada yaje yai mata barna' ita k'uma tana zuwa ta saukesa kasa wai sbd zaibata mata gado' harfa wasa nake mata cewa idan yabata gadon zansiye mata wani' amma besa Aisha ta kyalemi yaroba ta saukeshi yaje yajawo plast ya kone yanzu h'aka yananan gaba daya yasalbe"
"dukkansu subiyu salati sukasa"
"zhrdee yaci gaba da cewa koda nazo inayi mata mgn sai tarigani da fushi ni da haushi ya kamani na duketa"...
"umma tace ni wlh banji dadi bama inda so samune da kai mata wanda yafi h'aka' wawiyan yarinya kawai' wanda batasan me sonta ba"
"kuka Aisha tasa' gani h'aka yasa umma dauketa da mari ta h'au dukanta' zhrdee na kallonsu amma beyi kokarin hana umma ba"
"Abba dake zaune yace Hafsat kyaleta h'aka' umma na cire hannu daga jikin Aisha' Abba yace zhrdee"
"na'am Abba"
"Dan Allah Dan annabi kayi hkr' badan inaso na goyi bayan Aisha ba a'a sai dan bamu da wani kalmar da zamuyi amfani dashine wajan baku hakuri' amma ga Aisha nan ka dauketa ku tafi duk hukuncin da kaga yadace kai mata' sbd koda nine taiwa h'aka bazan yarda ba' jikin zhrdee yai sanyi"
"Aisha najin h'aka tasa wani sabon kuka' abbanta yace wlh na rantse idan kika bari na tashi sai kinyi nadamar zuwanki g'idan nan"
"Aisha najin h'aka da sauri ta mike tabar d'akin hijab dinta ta dauko babu wanda ta sallama tafice'. zhrdee na gani fitarta ya sallami su Abba snn ya mike"
"Abba yakara bashi hakuri h'ade da alkawarin zuwa ya duba me jiki"
"babu komai Abba basai kazo bama"
"ina ya yuwu' kai dai sai muzo kawai"
"to shikenan Abba ngd"
"muke da godiya' Allah ya kara lfy"
"amin"
"zhrdee yana fita yaje ya samu Aisha a gefe kusa da mota ta tsaya' batare daya tanka mata ba yabude mota ya shiga' Aisha dake tsaye batazo ta shiga ba' shiru2 da yaga batada niya shiga ta glass ya leko wlh idan bakizo kin shiga ba' sai nazo da mota na nikeki a gu"
"tsaya tai kamar bada ita yakeyi ba"
"tada mota yai a guje yai kanta' gani h'aka yasa Aisha tsalle snn taje ta shiga suka tafi' har suka isa babu wanda ya tankawa d'an'uwarsa' yanayi parking Aisha ta b'ude mota zata fita' kitsaya"
"snn ta tsaya"
"fuska a daure' to ba nadawo dake ba' saura koda wasane kibari Zainab ko Hjy susan da hannunki a cikin konewar Abba' idan kika bari daya daga cikin mutani g'idan nan suka sani wlh duk abinda akai maki babu ruwana"
"Aisha bata tankashi ba ta b'ude mota ta fita shima shima fita yai' suna shiga sukaga iyayen Zainab duk sunzo harda bbnta dukawa sukai suka gaisa snn Aisha ta shige cikin dakinta"
"zama zhrdee yai kusa da abbansa' itama Zainab na zaune kusa da innarta mahaifiyar Zainab k'uma tana kusa da maigidanta' Hjy k'uma tana kusa da Alhj' *Alhj Musa* yaiwa zhrdee Allah ya kyauta"
"murmushi kawai zhrdee yai"
"inna tace toni wai garin yaya ako konami maigidana ne h'aka?"
"murmushi zhrdee yana shafan kansa h'ade da cewa wlh tsotsayine kawai Allah ya kawo"
"Allah ya kiyaye na gaba"
"amin yace"
"tunda yazama h'aka abani maigidana kawai naje na kula da kayana"
"dariya Hjy da Abba sukai Hjy tace wlh da dai yafi nima nahuta"
"zhrdee dake zaune ya daure fuska"
"Mmn Zainab dake zaune duk mgnr da sukeyi bata tanka masu ba saidai tai murmushi kawai"
"da suka tashi tafiya inna ta mikawa Hjy *Akbar* snn sukai sallama Zainab da zhrdee har b'akin mota suka takasu' bayan sun wuce snn suka dawo ciki"
"zhrdee d'akin Aisha yashiga' yana shiga ganita yai zaune tana kuka' Aisha har yanzu kuka kikeyi' ba mgn ya wuce ba?"
"Aisha tai banza dashi taci gaba da kukanta"
"Aisha badake nake yiba?"
"still tai banza dashi"
"zama yai kusa da'ita h'aba Aisha Dan Allah ki daina kuka h'aka' kinsan tsotsayine idan Allah ya kawo babu wanda ya'isa ya hana faruwan abu".
" fisge jikinta tai h'ade da cewa tsotsayin banza tsitsayin wofi' ai kai bakasan da h'aka ba' ida kasan da h'aka da bakaimi abinda kai ba"
"to naji yanzu dai abar mgnr yawuce"
"hannu yakai zai riketa' da karfinsa ta igijeshi kadan yarage ya f'adi' yana mikewa ya dauketa da mari' kafin ta mike yasake kai mata wani' har ya daga kafa zai kai mata tokari mgnr Hjy ce ya fado masa yasashi meda kafarsa yana cizon lebersa"
"Aisha tasa ihu tana kuka' hannu yasa ya toshe mata b'aki sbd Zainab zata iya ji"
"besan tun gaba lkcn da yashige d'akin Zainab ke makale tana jin duk abinda sukeyi ba"
"Aisha na kokarin kwace kanta' zhrdee ya igijeta gefe yana cewa banza kawai' kin dauka wani abu nake nima a gunki' da har kike nima ki walakantani?" ke d'in me' nifa kikaiwa laifi' amma ban dubi laifinba nazo ina baki hkr shine dan tsabar raina hankali kike tureni"
"halin kin dauka nazo niman wani abune a gunki?" wlh Aisha idan badan darajan soyayyar da nake makiba wlh da...
"himm kawai yace' snn yace anya kuwa Aisha bakida aljannu? gani nayi konami yarofa kikai k'uma har kinada b'akin mgn"
"banza dashi Aisha tai' taci gaba da kukanta' suna h'ada ido saidai ta hararesa"
"shima tsareta da ido yai yana mmkin ta' da haushi ya sake kamashi yace wlh Aisha inda badan darajan Hjy ba na rantse da yau nai maki shegen duka amma ki kiyaye"
"hanyar kofa yai zaifita' Zainab naji tafiyarsa a guje tabar gun' Aisha na gani zai fita f'adi tai a kasa taci gaba da kukanta'
" gani abinda takeyi yasa zhrdee dawowa daukarta yai tsaf kamar yarinya ya kaita gado ya kwantar da'ita yana rarrashinta shima kanshi yaji babu dadi a zcyrsa
📖🖊
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES F.O .W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
_*oyoyo my special aunt ina maki barka da dawowa my sister' yadda kika fara lafiya ubangiji Allah yasa kigama lafiya' duk wani kura kuran da zaki samu a ciki ubangiji Allah ya yafe maki' tare damu daki daya amin' Rahma Rufa'i nalele Hausa Fulani ina yinki sosai wlh my sister*_ ❤ 🤝
_*OYOYO SIS AYSHA ALIYU GARKUWA'INA TAYAKI MURNAR FARA SABON NOVEL NAKI' UBANGIJI ALLAH YASA YADDA KIKA FARA LAFIYA KIKARE LAFIYA DUK WANI KUSKURE DA ZAKI SAMU ACIKI UBANGIJI ALLAH YA YAFE MANA BAKI DAYA AMIN' GASHI BAN'IYA FILLANCIBA SISTER BANLE NA SUBURBUDO MAKISHI DA FILLANCI AMMA HAKA KIYI HAKURI DASHI. ALLAH SARKI BABANA ABUBAKAR KATAFI KABARNI DA KEWARKA UBANGIJI ALLAH YA JIKANKA YASA KAHUTA AMIN SISTER ALLAH YA KARA DAUKAKA*_
4⃣6⃣
"zhrdee yana fita daga d'akin Aisha na Zainab yashige' yana shiga daidai lkcn Zainab na zaune a b'akin gado tana hawaye' gani shigowarsa ne yasata share hawayen dake fuskanta"
"fuska a daure tace kashigo' nashiho Zainab ya naga kamar kika kuka"
"kuka k'uma?" babu wani kukan danakeyi"
"amma ga alamar kinyi kuka"
"kawai kewar Abbana ne"
"kewar Abba k'uma bayan yanzu suka fita wanda ko g'ida basu kaiba"
"kwanciyata tai bata sake tanka masa ba"
"gani taki sauraransa yasashi fara tsirguwa kodai taji mgnr da sukai da Aisha ne"
"zuwa kusa da'ita yai ya kwanta h'ade da shafe mata ciki' yana f'adin Zainab kodai wanine ya bata maki rai?"
"kai kawai ta kada masa"
"to meya sameki' kodai bakida lfy ne?"
"kai tasake kadawa"
"nine na bata maki rai?"
"Zainab tace a'a"
"jawota yai jikinsa ya rungumeta yana cewa zona matata Dan Allah ki daina kuka h'aka wlh banajin dadin ganinki kina kuka"
"k'uma kinga gash bake kadai bace' Dan Allah kibari kaga irin laluran daya sameki a lkcn cikin Abba yasake kamuki kinji Zainab"
"zhrdee yana rungume da Zainab ne duk yake wnn mgnr"
"a zcyr Zainab ji takeyi kamar ta f'adi masa mgnr dataji sunayi da Aisha' amma k'uma idan tafadi zai gano cewa labe take masu' ko k'uma yace dama h'aka takeyi' ita k'uma wnn shine farkon labe da tai' shidima Allah ne yasa da k'uma rabon zataji mgnr da sukeyi' har tawuce jin zhrdee yana cewa *kecefa sanadiryar konewar Abba* jin h'aka yasa yadawo da sauri"
*Dan dama tuni ta dade da zargin h'akan a zcyrta' h'ade da k'uma yadda zhrdee yake mata nuku nuku lkcn da ta tambyesa garin yaya Abba ya kone' duk wata hanyar da zaikare Aisha saida yabi ya kareta"
"wani zcy na cewa wlh kije ki fadiwa Hjy ne kawai"
"wani zcy k'uma ta yace kyaleta kawai gaba yafi baya yawa"..
" shiru da tai ne yasa zhrdee cewa Zainab tunanin me kikeyi h'aka?"
"saida Zainab ta share hawayenta snn tace babu komai"
"mikewa zhrdee yai ya tube ya kwanta har bcc yafara daukarsa Zainab tace tashi kaje' ka mance kamar ba nan kakeba bane"
"mikewa yai ya fita batare daya dauki kayansa ba' yashige d'akin Aisha"
"washe gari da yamma lkcn *Alhj Kailani* wato abban zhrdee da shi kansa zhrdee da yayyinsa duk suna g'ida a zaune a parlour su Hjy yya Shamsudee ne ke rike da *Akbar* suna hira iyayen Aisha sukai sallama' dayake sai kawuce parlour su Aisha snn kashige nasu Hjy yasa abbanta da ummanta tsayuwa a d'akin kofar g'idan"
"jin muryan bbn Aisha ne yasata fitowa da sauri tana f'adi lahh!!!! Abba!! kune h'aka?' sannu da zuwa snn tace dasu bismillh" Abba yace a'a ina maigidan naku?"
"yana ciki Abba"
"jeki ki sanar dashi zuwanmu"
"to Abba' juyawa tai takoma ciki' dakinta ta shiga ta dauki waya ta sanar dashi zuwan iyayenta"
"mikewa kawai yai batare daya cewa su Hjy komai ba"
"kai tsaye waje yaje yai masu iso zuwa cikin parlour' bayan su shigane ya duka suka gaisa a cikin girmamawa snn yasake mike h'ade da yaiwa Aisha signal da ido mikewa tai suka koma daki' suna shiga zhrdee yace Aisha yaya zamuyi?"
"da mefa zhrdee?"
"kinsan har yanzu su Hjy basusan yadda akai ba' k'uma yanzu gashi su Abba suzo kada suyi mgnr da zaisa a gane tsorona kenan"
"shiru Aisha tai tana kallon zhrdee"
"Aisha kiyi mgn mana"
"eh to bari naje na sami ummata nayi mata bayani' kai yanzu ina zaka?"
"zan sanarwa su Hjy ne"
"to jeka kafin kafito zan mata bayani"
"to shikenan'
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 25 Chapter of 38