lkcn bata sake shiga harkansu ba' tsakanisu saidai gaisuwar safe bayan h'aka babu komai a tsakanisu"
"ana gobe suna zhrdee yai wa Aisha siyayya kamar dama yaran basu da kayan sawa' kaya sosae zhrdee ya siyo masu daga ita Aisha har yara"
"ido kawai Zainab ta zuba masu duk shiga da fitar da zhrdee keyi ana gobe suna irin uban kudin da yake kashewa"
"ana gobe suna yan'uwa su Aisha na birni dana kauye duk suzo"
"zhrdee yaso canzawa yara suna amma Hjy da Abba suka hana' Aisha me jego ansha kyau' sbd zhrdee ba karami kudi ya kashe mata ba' gani h'aka g'ida ya cika fal dangi da abokan arziki' yana Zainab itama ta kira kannita' basubar g'idan ba sai dare"
"tun haihu Aisha zhrdee a d'akin Zainab yake kwana duk da kokarin Zainab wajan gani ta kyautatawa zhrdee wajan biya masa bukatarsa da kiyaye duk wani abu da zai bata masa rai amma be hanashi abinda yai niya wajan nuna banbanci tsakani su *Akbar* da su *shahid da shahida* yaran Aisha' duk da jirajiraine k'uma ba rasa kayan sawa sukai ba amma kullum Allah keda kullum idan yana dawowa daga kasuwa saiya siyo masu kaya"
"duk da uban kayan da yasiyo masu llcn da aka haifesu ga kuma tun NA wacce cikin da ta rasu duk sunanan amma be hanashi siye masu wani' yau dayake ya mance har saida yashiga d'akin Zainab yana cikin cin abinci snn ya tuna hannu yasa ya dauko ledar h'ade da mikawa Zainab yace tashi kikaiwa Aisha"
"bata musaba k'uma bata tambyesa meke cikin ledar haka ta mike ta kaiwa Aisha kayan snn ta dawo' ko kafin ta dawo ya gama cikin abinci kwashe kayan tai takai kitchen' tana dawowa ta dauki *Islaha* tai mata wanka suka kwantar' dama *Akbar* a d'akin Hjy yace kwana"
"cikin dare Zainab na bcc kamar a mafarki taji ana shafeta' banza dashi tai' duk wani halamu zhrdee ya nunawa Zainab amma besa ta nuna tasan yanayi ba' mikewa yai yazo daidai kunnita yake kiran sunata"
"Zainab' Zainab bcc kikeyi ne?"
"banza dashi tai bata tanka ba"
"Zainab duk bcc ne h'aka?" h'aba Zainab dinta d'in gyara mana' nasan kina jina Zainab "
"Zainab dake kwance tana jinsa hawaye ne kawai takeyi"
"Zainab dakefa nakeyi' k'uma nasan kina jina' still babu ko motsi' gani h'aka yasashi kwantar da murya yana cewa Zainab dinta d'in gyara kigani kinji wlh kadan ne zanyi dan Allah' zhrdee yana mgnr ne h'ade da jawota jikinsa"
"Zainab najin h'aka ta fisge jikinta' mikewa zhrdee yai zai hayeta Zainab ta tureshi snn ta sauka ta barmasa gadon"
"mikewa zhrdee yai ya kunna light d'in d'akin yaga Zainab zaune akan kujera tana kuka"
"zuwa yai ya zauna kusa da'ita snn yace Zainab lfy?' Zainab taci gaba da kukanta"
"hannu yasa ya jawota jikinsa ya rungumeta yaci gaba da tambyrta"
"cikin kuka Zainab kwashe komai ta f'adi masa"
"h'aba Zainab d'an nasiyewa su *shahid da shahida* kaya shine kike b'akin ciki kike kuka Zainab' wlh kinban kunya h'ade da mmki' a hkri dana sanki dashi wlh be kamata d'an wnn abu ya dameki ba' inda wanine ya fadimi h'aka ba keba wlh zance sharri yake maki amma yau da kanki kika b'ude baki kike f'adin h'aka"
"kwata kwata wasu kayane na siye masu da har zaki dami kanki' k'uma koda na siye idan kika duba aisu yarane akan naki' a matsayinmi ma su Abba ne zasuzo suna maki kukan h'aka kibasu hkr bake da kanki zaki zauna kinayi ba"
"amma babu komai yanzu nasan waye ke Zainab' yanzu me kikeso ayi maki?"
"ni bana bukatar komai saidai kasa Abba a sch"
"Zainab kenan' kwata kwata shekaran amma nawane da zan kaisa sch' saikace a kasa nake dibo kudi' yaron da ko mgn be gama iyawa ba"
"amma naga wanda basu kaisa bama suna zuwa"
"eh ba abin mmki bane dan sa'ar Abba suna zuwa sch' amma nidai kam ba yanzu ba' ke bari na f'adi maki gskya a yanzu da h'aka banida kudin da zaikai Abba sch"
"to sai yaushe?"
"sai yadda kagani"
"himm kawai tace"
"yanzu dai Dan Allah zomuje kibani hakkina"
"tsaki kawai Zainab tai ko kallo be'isheta ba"
"Zainab dakefa nakeyi"
"kayi hkr bazan Iya ba"
"kamar yay Zainab"
"Ohooo"
"ni kike cewa Ohooo Zainab?' amma kinsan hakki naneko?" wlh inda Aisha nada tsarki babu abinda zanzo nayi a gunki bazan kawai"
"mikewa yai yaje ya kwanta h'ade da juya mata baya"
"kallo kawai ta bishi dashi h'ade da girgiza kai"
"da asuba zhrdee yaje masallaci yai sallah har yadawo yashiga wanka be tankawa Zainab ba' gani h'aka kitchen taje h'ada masa abin breakfast tana kitchen tana aiki tajiyo kukan *Islaha* zhrdee dake daki ya dauketa b'akin kofa yazo ya tsaya batare da yace kala ba' Zainab na hango shi da sauri tabaro kitchen tazo ta amsheta' saida tabari ya koma d'aki snn itama ta shiga zani ta dauka tana goya *Islaha* h'ade da cemasa ina kwana?"
"banza yai da'ita"
"duk da tasan yaji amma bata gajiba h'aka tasake cewa ina kwana"
"lfy klau ya daga snn besake tankawa ba"
"fita tai ta koma kitchen gani kamar sauri yakeyi yasata itama sauri tai ta gama ta dauko ta kawo masa d'aki dukawa tai ta'ije h'ade da dauko plate ta zuba masa"
"bayan ya kare sa kaya zama yayi akan cushion yai breakfast yana gamwa mikewa yai ya tsallaka tre din yafice daga d'akin"
"Zainab dake zaune b'akin gado mikewa tai ta h'ada kayan zuwa kitchen"
"tun daga lkcn Zainab taki yarda da zhrdee duk dare h'aka yake rokonta yana roko har yagaji' h'aka ma yau tun goman dare zhrdee yake rokon Zainab amma taki yarda' da yaga bazai iya jurewa ba da karfi ya kamota' Zainab tana f'adin kabari kaga da yarinya ko".
" saime idan ga yarinya ina ruwana da'ita"....
"bayan kwana biyu Aisha tayi arba'in' zhrdee da kansa ya dauki kanwar bbnta wanda take zaune da'ita ya medata g'idan su Aisha' a ranar yace ta amshi girki' kamar tasan da h'aka shiyasa tana kai yara Immunisation daga nan tai alluran planning"
"tun daga lkcn zhrdee besake rokon Zainab ba k'uma' itako Aisha da yaranta kusan niman zhrdee a gunsu yake tafiya h'aka ma kaya da saran amkawo sababbi wanda beyi yawa a gari ba saiya cirewa Aisha.
" gani h'aka yasa Zainab fita har kansa gaba daya' k'uma duk yadda takai gason abu saidai ta tambyi Hjy ko k'uma ta hkr dashi' sbd tasan koda taiwa zhrdee mgn bazai yimata ba' H'akan yasa ta dauki al'amarinta gaba daya ta mikawa ubangiji' kowani dare nafila baya wuceta da karantu kur'ani mai girma"
"amma duk da h'aka shiru bataga canji ba"
"bayan kwana biyu ranar a d'akin Aisha yake' bayan ya dawo sallar asuba yashigo duba tashi Zainab da yara' bayan su gama gaisawa yana zaune b'akin gado Zainab na duke a gaban sa' zhrdee yace Zainab"
"na'am"
"Dan Allah mgn zamuyi dake' amma inaso ki fahimceni' wlh ba zanyi h'aka dan na walakantaku bane a'a wlh nima kaina dorowa yai' amma dan Allah koda na f'adi maki inaso kimi kyakkyawar fahimta"
"babu komai' ina sauraranka"
"Zainab aure zankara' harma nakai kudi a yanke mana rana' nanda sati biyu masu zuwa"
"aure fa kace zhrdee"
"eh wlh"
"hayane ka kama?"
"a'a wacce extra daki din can zanturo zuwa gobe a gyara mata' kinsan dayake bazawarane"
"himm' babu komai Allah yasa ayi a sa'a"
"amin ngd Zainab"
"mikewa yai yafita' yana fita Zainab ta fasa da kuka' itama fita tai zuwa d'akin Hjy"
"da kuka Zainab ta shiga' Hjy na ganita tace lfy Zainab"
"cikin kuka Zainab ta fadiwa Hjy mgnr auren zhrdee' Hjy bata rufe baki ba zhrdee yai sallama ya shigo"
"gani Zainab a gaban Hjy yasa kara ta kawo' bayan su gaisa Hjy tace zahradee"
"da gske ne mgnr auren ka?"
"eh wlh"
"Zainab"
"na'am Hjy"
"bamu waje zamuyi mgn"
"to tace h'ade da mikewa ta fita"
"yanzu kai zhrdee sbd Allah tara matane a gabanka?' baka gani ga yayyinka nan ko na fari basuyi ba balle na biyu' amma kai da yarintanka zaka tara mata h'aka' mata biyu ma ya kakare dasu balle har kakara wata"
"Hjy kenan dagani har su Allah ne ke rike damu' k'uma ko su da kike mgn babu abinda suka rasa' itama wanga da zan aura yarinya cefa ba babba bace"
"nidai inda zakayi tawa da ha hkr"
"h'aba Hjy Dan Allah kiyi hkr wlh ina sonta sosae Hjy"
"nifa ba hanaka zanyi ba' amma abinda nakeso kaduba guda nawa kake da har zaka tara mata uku"
"Hjy babu komai' nidai nafiso kisawa al'amarin Albarka"
"shikenan zhrdee Allah yasa ayi a sa'a"
"amma yar'gidan waye?"
yar' g'idan *Alhj isa* ne na kan kwana "
"wane kenan?"
"manager banking d'in nan"
"oho!! dama yanada wata yarinya ne h'aka"
"eh kwanaki akayi aure' to wlh Mijin data aura ne wlh dan'iska ne yasaketa' wlh yarinya kyankyawa Hjy ga hankali' saima kin ganta"
"to shine kai kuma zaka diba ko?"
"eh wlh Hjy"
"zhrdee ina rabaka' wani abin Albarka ne aure wata gudu ace har ya mutu shine kai zaka dibowa kanka"
"Hjy kenan kedai kada kinji komai"
"mikewa yai yafita zuwa d'akin Aisha"
"yana shiga ganita yai zaune a b'akin gado tanabawa shahid nono shahida k'uma na kwance tana wasa' zama yai kusa da'ita Aisha ta kenan"
"na'am zhrdee"
"Aisha Dan Allah mgn ta fahimta nazo muyi dake' nasan kece me fushi amma Dan Allah a wnn karo banaso kiyi fushi dani' dan wlh duk lkcn da kike fushi dani banaji dadi"
"murmushi kawai tai h'ade da cewa f'adi inaji"
"a'a Aisha ba mgnr kina jiba' nidai Dan Allah inaso kimi kyakkyawar fahimta' kinga ko Hjy da take mahaifiyata dana f'adi mata fatan alkairi tai mi balle ke"
"himm nidai nace f'adi"
"to dan Allah kiyi hkr wlh bazan h'akan da niyar walakantaki bane' Aisha kinfi kowa sani ina matukar kaunarki' wlh duk wata matan da zan aura bayanki ne"
"dakata zhrdee badai kace mi aure ne zakayi ba"
"ni bance maki h'aka ba"
"h'aka ne mana zhrdee"
"eh to tunda kince h'aka ne' to h'akan nema"
"mikewa tai h'ade da cewa to wlh baka isa ba"
"h'aba Aisha' zomana ki saurari abinda zan f'adi maki"
"Dan Allah katashi kabani gu' aure nedai wlh baka isa kayi ba"
"ban isa bafa kikace Aisha?"
"eh baka isa ba zhrdee' idan k'uma ka'isa to ayi mugani"
"Dan Allah ja kibani gun wawiyar banza kawai' idan kudikine basai mugani ba"
"nidai ba wawiya bace' saidai kaine wawa".....
" kafin Aisha ta kare zhrdee ya dauketa da mari a baki' saida bakinta yai jini"
"ihu Aisha tasa h'ade da hurgi da shahid"
"da sauri zhrdee ya cabke yaransa' snn yai mata tokari saida ta f'adi"
"ihu taci gaba dayi' zhrdee yana kwantar da yaro ya h'au dukan Aisha' duk da h'aka bakinta be mutuba' shikuma be daina dukanta ba"
"jin abinda sukeyine yasa Zainab zuwa ta kira Hjy' tare sukazo Hjy tana shiga ta kori zhrdee yabar d'akin snn ta kamo Aisha ta zaunar da'ita""""""
*to fa yau ake yinta' wannan shine batan baka tanta*
📖✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES. F.O.W.☘
*story written by Mmn uswan*
*Fans naga sakonku k'uma nagode sosai' haka nakeso a duk lkcn da kukaga wani abu daya shige maku duhu kada kuji komai ku tambayeni' sbd ta hakane zamu kara fahimtar juya da'kyau' dan haka nagode sosai*
*amsar tambayarku shine' Aisha ba asiri taiwa zhrdee ba' tsabar sone da yake mata yasa idanusa rufewa' bafa sai zhrdee ba' ko nace maku littafi' ko kece Allah ya jarabceki da son mijinki' to duk irin abinda zaimaki wlh bazaki gani ba saidai wasu su gane maki' to hakama namiji' saidai wani yana iya dan newa yaki nunawa a tsakanisu amma wani k'uma a bayyane yake abinsa*
*Duk abinda akace maki akwai soyayya tofa ta rufe komai' shiyasa ba'a shiga tsakani masoya' soyayyar gaskiya ita kebin yan"yan" da jikoki har karken rayuwarsu*
*Sai matsalar anan Aisha tana matukar son zhrdee amma batasan yadda zata nuna maso irin soyayyar da take masa ba' sbd tanada fushi' ba Aisha kadai ba' duk mace mai yawan fushi takan ragu a gun maigidanta' hausawa suce mai yawan fushi baya mulki' shikuma a rayuwar da" namiji yanaso mace mai hakuri' shiyasa a kullum muke addu'ar Allah ubangiji ya kara mana hakuri da mazajen mu amin*
*nagode sosai masoya littafin aure ibada ne* 🤝😄
5⃣3⃣
"zhrdee yana fita waje yaje gun motarsa ya b'ude ya zauna' a zcyrsa yana f'adi kedin banza' uwar data haifeni bata hanani abinda nake soba saike"
"wlh aurena babu fashi duk wanda taga zata zauna ta zauna wanda k'uma bazata zauna ba bismillh hanya a b'ude take"
"Aisha tana zama gani *shahida* na kuka yasa Hjy daukarta ta mikawa Aisha ita snn ta dauki *shahid* ta fita dashi zuwa d'akin ta"
"tana shiga lkcn Abba shima ya shigo d'akin gani *shahid* a hannu Hjy yasa Abba karbansa yana masa wasa' Hjy tace Alhj"
"na'am Hjy"
"gani hnklin nakan *shahid* yasa Hjy cewa dan Allah kabani hnklinka nan"
"sann ya bata hankalinsa' saida ta gyara murya cikin girmamawa tace Alhj kana sane da mgnr auren zhrdee?"
"wani aure k'uma Hjy?"
"himm' wlh nima dazu Zainab tazo da kuka take fadimi mgnr auren"
"toke Hjy kin tambyesa?"
"eh na tambyesa"
"me yace maki?"
"cewa yai harma yariga yakai kudi"?
"da izini wa?"
"wlh ban saniba"
"ni wlh Hjy al'amari son yafara bani tsoro' ki dubafa mata biyu yaya ya kare dasu' da har zaije ya dauko wa kansa wani aiki k'uma"
"wlh Alhj nima kaina abinda na f'adi masa kenan amma ya nace akan shifa saiyayi auren nan' abu daya kawai nake dubawa kada na hanashi bansan rabon dake tsakanisu ba' ko k'uma sanadiyar h'aka suzo suna aikata alfasha' kaga k'uma hakki a kanmu"
"Hjy kenan' me k'uma ya kawo irin wnn mgnr?' yaro da aureansa' matarsa biyu fa?"
"Alhj kenan masu mata hudu wanda suka haifeshi su aikata balle shi"
"Allah ma ya tsare' insha Allahu bari zuri'a taba"
"niba bance zan hanashiba amma ina masa tunanin abinda zaije ya dawo ne' sbd yau da gobe sai Allah' amma tunda yace yanaso mu babu abinda zamuce sai dai Allah ya sanya alkairi"
"amin Hjy"
"amma wani hanzari ba gudu ba' yar' g'idan waye?"
"yace yar' g'idan *Alhj isa* ma'aikacin banking ne"
"wani *Alhj Isa* kena"
'wanda dai kasani"
"to Allah ya kyauta' amma a gaskiya tarbiyan yaran g'idan ne sai a hankali' amma tunda yagani yace shi tayi masa mudai bamu da tacewa"
"hakane Alhj Allah ya rufa isiri"
"amin Hjy"
"yawwa Hjy dama akwai mgnr da nakeso muyi dake akan yaran nan"
"wasu yara dama ciki kenan Alhj?"
"su Shamsudee da Nurudee mana"
"wani laifin sukai maka ko Alhj?"
"a'a' basuyi min komai ba' amma a gskya Hjy bazan boye maki ba' nagaji da ganisu h'aka' batare da aure ba' sbd Allah zhrdee nefa kasa dasu amma gashi zaikai ga mata uku su basu ga ko daya".
" gaskiya kam Alhj' to yanzu menene abin yi?"
"abinyi kenan su fito da yaran da sukeso a h'ada dana son kawai' idan yaran da suke jira' iyayensu basu shirya yimasu aure ba to babu dole da kaina zan nima masu"
"to shikenan Alhj duk yadda kai daidai ne"
"kamar yaya Hjy?"
"to Alhj me zance?' gani nayi dani' dasu' da k'uma abinda muka mallaka duk suna karkashin ikon kane"
"Alhj najin haka kansa yai kato' murmushi yai h'ade da cewa hjyta kenan' shiyasa har gobe nake ji dake' koda yau ne farkon haduwarmu sai h'aka"
"murmushi Hjy tai h'ade da cewa Alhj kenan kafara dadin b'akin nan nakako"
"au dadi bakine ma kikace?' wlh da gske nake"
"himm kawai Hjy tace"
"gani kamar bata yarda ba yasa Abba ije yaro a gefe h'ade da cewa zoto kiga wani abu' jawota jikinsa yai ya rungume.......
" h'aba Alhj meye kakeyi h'aka"
*wohohoo jiya ba yau ba' ancewa tsoro wa tai rawa' tace d'an nan ta'ina zanfara' su Abba antada komado* 😋.
"zhrdee be shigo cikin g'ida ba sai around 12AM lkcn kowa yai bcc amma banda Aisha"
"tana zaune zhrdee ya turo kofa ya shiga' can cikin zcyrsa yai sallama' ko kallon inda Aisha take beyiba shigewarsa yai ya tube har zai kwanta yaga ta shinfida yaro a inda zai kwanta' dayan kuwa tana hannunta' yace gyara shi"
"banza tai dashi"
"dake fa nakeyi"
"nan ma tai shiru"
"nan ma tai masa shiru"
"Aisha"...
"ciki tsawa tace meye dan Allah"
"wlh na rantse da Allah idan kika sake dakami tsawa saina maki dukan tsiya' dama ba gamawa nayi ba' Hjy ce ta katseni' mara kunyar banza kawai"...
" nidai ba nice mara kunya b.....
"kafin ta karisa ya dauketa da mari"
"ihu Aisha tasa' gani h'aka yaje yasawa kofa key ya rufe snn ya dawo wlh idan naji ko tarine kikeyi saina maki wanda yafi wnn"
"gani da gske yakeyi yasa Aisha hadiye kukanta"
"zhrdee yana tsaye a kanta yana f'adi mari kunyar banza mari kunyar wufi kawai' inda kinada kunya dan nace zanyi aure har zaki ta da hankalinki' inda ba'a aure ke za'a auroki?' ko k'uma kinga ina nuna fifiko a tsakani keda Zainab shine zaki kawomi iskanci' to wlh daga yau dagake har Zainab babu wanda zan dagawa kafa' aure k'uma babu fashi';idan zaku kwantar da hankalinku Ku kwantar idan k'uma bazaku kwantar da hankalinku ku kuka sani"
"aurenka din me ina ruwana da aurenka"
"kimayi runki dashi"
"himm kai ka sani' domina kaje ka auri mata dubu ma"
"kinfi kowa sani ba'a auren mata dubu' inda anayi da sai nayi"
"shigewarsa yai yaje ya kwanta"
"da safe bayan ya dawo daga masallaci ko leka Zainab beyiba'dakin Aisha' ya koma' lkcn tana kan sallaya tana lazumi' gashi k'uma *shahida* ta tashi amma ba kuka takeyi ba' shire2 takeyi tana niman ta tada *shahid* hannu zhrdee yasa ya dauketa h'ade da cewa babyna zomuje kada kitada bros ko' k'uma kinga mumy tana sallah"
"daukarta yau suka nufi d'akin Abba' da sallama ya shiga d'akin Abba' Abba dake shingide ya amsa da fara'arsa yana f'adin son har kashigo"
"eh Abba' dukawa yai a ladabce ya gaidashi snn ya zauna' hannu Abba yasa ya dauki baby snn yace son"
"na'am Abba"
"naji wata mgn a gun Hjy da gske nan?"
"eh da gske ne'tace har kakai kudi g'idan su yarinyar?"
"eh haka ne"
"kai da kanka ne kakai?"
"a'a Abba SALE ne ya kaimi"
"meyasa baka sanar daniba' kafin akai kudi"
"kayi hkr Abba"
"ba mgnr nayi hkr bane hujja nakeso"
"kayi hkr kawai Abba"
"to shikenan' Abba kada ka sake"
"insha Allahu"
"budurwace ko bazawara?"
"bazawara ce"
"kasan abinda ya fito da'ita daga g'idan mijinta?"
"eh ta fadimi dalili"
"ka gamsu?' k'uma kayi bancike akai?"
"to shikenan' Allah ubangiji yabaka ikon adalci"
"amin ngd"..
"zhrdee be karisa ba su yya Shamsudee sukai sallama"
"matsawa zhrdee yai ya basu gun suma suka zauna"
"a ladabce suna gaida shi yya Shamsudee yasa hannu ya dauki *shahida* yana yimata wasa' Abba yace Shamsudee dama inaso ganiku kaida d'an uwarka"
"to Abba Allah yasa ba laifi mukai ba"
"a'a ba laifi kukai ba' duk da dar kusan da mgnr amma zan sake tuna maku".
"na maifa Abba?"
'yah!!! mgnr yaran da mukai a baya?"
"wane kenan Abba?"
"wanda kukace iyayensu sunce sai sun kare karatu snn zasuyi masu aure?"
"OK sunanan Abba"
"Nurudee dake gefe yace Abba lfy?' wani abune ya faru?"
"ba wani abu ya faruba dama mgnr aurene"
"aure k'uma Abba?"
"kwarai da gske"
"nidai gskya Abba hkr za'ai mi' dan gsky aure ba yanzu ba"
"Nurudee kanka daya kuwa?' kasan abinda kake f'adi?"
"Abba ina sane mana"
"kaita Shamsudee me kace?"
"nima Abba ba yanzu ba"
"menene hujjanku NA f'adin h'aka"
"babu komai nadai kawai daiii".
" dai me"
"duk sukai shiru"
"Abba yace to wlh bazai yuwuba' idan ma bcc kukeyi to ku falka' idan anawa mace auren dole to wnn karo maza zanyimawa"
"bazan yarda da iskancin banza ba' ta yaya za'ayi maza kosassu kamarku kuce bazakuyi aure ba'idan har abinda kuka yankewa kanku kenan to wlh bana ko kaffara kuna zina a waje"
"da sauri sukace kaee Abba"
"da gske' idan ba zina kukeyi ta yaya namiji me shekaru kamarku kuce bazakuyi sha'awa ba' to wlh bazan yarda da shashanci ba' na baku nan da sati kudawo ku sanarmi da yadda kukai idan yaso saina tura abbanku SALE"
"sbd so nakeyi na h'ada gaba daya naku nada son"
"da sauri sukace wani son k'uma"
"ina da wani son ne wanda yafi wann"
"Nurudee yace badai wani aure zhrdee zai kara ba?' Shamsudee dake gefe yace ga zahiri kuwa"
"zhrdee dake gefe dukar da kai yai kasa' Abba yace idan aure zai kara saime' aini yafimiku tunda gashi har mata nasamu"
"duk murmushi sukai' snn Shamsudee yace Abba sbd Allah zhrdee ya dunga tara mata kenan da kuruciyarsa"
"zhrdee najin h'aka mikewa yai yafita a d'akin"
"bayan ya fitane Abba yace nima kaina nayi tunanin h'aka amma tunda ya nuna yanaso yaya zanyi dashi"
"yaya zakayi dashi fa kace Abba' hanashi zakayi' iji Shamsudee kenan"
"a'a ni bazan hanashi ba' tunda banike ciyar masa dasu ba"
"shiko yya Nurudee da ba mgn yaci ka yiba mikewa yai ya fita' shima yya Shamsudee fita yai yabi d'an uwarsa"
"bayan su koma d'akin sune yya Shamsudee yace kae bros kanajin Abba kuwa?' to ba tare muke ba?' to yanzu me kagani?"
"ni dama koda Abba beyi mgn ba inaso nayi masa mgn' amma abinda ya hanani yimasa mgn inaso sai ku daidai da'ita tuku"
"wahh!!! k'uma?"
"haybat mana"
"waye k'uma haybat?' ina mgnr AMINA?' wacce Amina k'uma yar'raini wayo' wlh idan ba Allah ne yai zan auri Amina ba' wlh bazan aureta ba' yarinyar da ta medani kamar ATM card k'uma rana daya nace ban dashi ko daga wayarta batayi' to kai kana gani h'aka ina k'uma ga idan muyi aure' wlh yarinya karama zan aura wanda zan juyata ta yadda nakeso"
"kayi daidai d'an' uwa"
"nima abinda ya hadani da SALAHA kenan' shiyasa tuni na fita har kanta' yanzu wacce na samu this year ta kare SSCE dinta idan mu daidai ita zan aure nima"
"to shikenan Allah ya datar damu' amma mata sun zama abinda suka zama' ta hakane ake samu a cucesu"
"Shamsudee yace wawaye ba"
~~~ ~~~~ ~~~~
"Fatima tana fita takaba'daidai da lkcn Bilyaminu ya tattaro dukiya Nasir wanda yake hannunsa ya kawo g'ida kano' Alhj mahaifin Nasir yace tunda da kansa ya roki arziki cewa koda bayan ransa kada a daina kula da marayun da yake kula dasu amma shidai yanzu babu abinda zaice duk abinda Fatima ta yanke shikenan"
"Fatima na kuka tace babu damuwa insha Allahu zanci gaba har karken rayuwata' bayan in gaba h'ada dukiyar tsaf Fatima tace ta wakilci Bilyaminu da yazamun juya dukiyar yaci gaba da business d'in yana fita dasu' k'uma zata kira customers dinsa ta sanar masu"
"Bilyaminu yai murna sosae dajin h'aka"
"bayan tafiyar Bilyaminu ne Abba Bbn Nasir yake cewa Fatima ba naki taki bane' amma me zaisa ki dauki dukiya me yawa h'aka ki dankawa yaran aikin Nasir' halin mutum yanzu sai Allah"
"h'aka ne Abba' ai bazan sakar masa duka bane' bayan kwana biyu nima zanfara business din da kaina' idan yaso duk wasu abu da ake bukata sai karinka aikosa yana siye ya kai mi can"
"to shikenan H'akan ma yaya"
"tun bayan fitar Fatima takaba zawarawa suke zirya' dana Allah dana allaro' mafi yawanci dan kudin da Nasir yabarine yasa suke zuwa' amma Fatima bata saurarsnsu' Bbn Nasir yai f'adi har ya gaji amma a banza' gani zai matsa mata da mgnr aure yasa ta kwashi yaranta ta koma g'idan bbnta da zama' ita da yara' koda bbnta ya tambyeta dalilin dawowa g'ida babu abinda ta boye masa' h'akan ne yasa yace ta zauna zuwa wani lkc"
*dan Allah kuyi hkr zaku ganisa a gurguje*
~~~ ~~~~ ~~~~
"mgnr su zhrdee da yayyinsa saura sati daya' g'ida sai faman gyara gyare akeyi' da yake yau Aisha ce keda girki zhrdee yai wanka zai fita yace Aisha"
"na'am"
"Dan Allah masu aiki zasuzo gyara d'akin *Rukayya* inaso kiyi masu abinci"
"Aisha ta kallesa days sama har kasa snn tace baza'aiyi ba"
"me kikace?"
"nace bazanyi ba"
"ninefa Aisha"
"Dan Kaine sai me"
"h'aka ne Aisha'bakida laifi' Allah ya shiryeki"
"kai kasani"
"be tanka taba fita yai zuwa d'akin Zainab tana zaune a b'akin gado ya shigo' fuska a daure tace har zaka fita kenan"
"eh zanfita kenan' dama nazo na sanar makine masu aikin d'akin amarya zasuzo gyara Dan Allah abinci nakeso kiyi masu' Akwai kayan biya
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 29 Chapter of 38