kirinka hkr k'uma kidana yawan tunani kinga bake kadan ce ba' yau ba ko kekadaice bazanji dadi ace wani abu ya sameki ba kinjiko my zzz".
" eh naji"
"k'uma banason yawan kuka idan kinsan Akwai abinda ke damuki zanfi jin dadi ki sanar dani da ki zauna kina kuka' k'uma dan Allah kirinka hkr dani' koda laifine nayi maki zanfiji dadi ki sanar dani da kikama fushi dani'
"yawan fushi nasa najimi yaji ya tsami mace ko k'uma ta fita tasa arai' shiyasa nake alfahari dake a duk inda nake' Dan h'aka kikara hkr akan Wanda nasanki dashi' k'uma dan Allah ku zauna lfy da abokiyar zamanki kinji"
"naji k'uma in Allah ya yarda zanyi aiki dashi"
"yawwa ngd' k'uma inanan ina addu'a Allah ya saukeki lfy"
"Zainab takara jin wani sanyi a ranta"
"Zainab to kiyi min koda murmushi mana kin barni inata surutu ni kadai"
"a lkcn ne tai masa murmushi"
"dagowa yai kan fuskanta yace yawwa ko kefa' snn ya h'ada b'akin sa ta nata yana...
" duk da girman cikin Zainab behanata nunawa mijinta soyayya ba' Dan a yau jin kansa take garau.
"goba da rabi na suka falka'zainab na falkawa tace yunwa"
"yunwa kikeji?"
"eh"
"to zomuje muyi wanka kada mu zauna cin abinci da najasa ajiki ko?"
"to"
"towel d'in su suka sake medawa sukaje sukai wanka suna fitowa towel ne kawai a kugun zahradee ya fita zuwa kitchen' yana fita daga d'akin zainab Aisha itama tana fitowa daga nata d'akin' hangosa da tai da towel a daure a zcyrta tace jarababbe nasan abin daya kaika kenan"
"komawa daki tai' tafasa zuwa kitchen d'in k'uma"
"shiko zhrdee bema gantaba banle yasan tanayi' kitchen kawai nufa yaje ya h'ada masu tea ya dauka zuwa daki' a gaban Zainab ta'ije snn ya zauna' da kansa yake bata a baki gani tea akwai zafi yasa idan ya diba saiya hura kafin yabata"
"saida ya tabbata ta koshi snn yasha nasa'yana gamawa ya kwashe cups din yaje ya wanke snn yakifesu ya dawo d'akin' dogowar rigan atamfa ya dauko yasa mata sbd yaga shine tafi sawa sbd rashin nawinsa' snn shima ya shirya cikin carptan na shadda ya kwashi towels d'in duk ya nike ya dauko magani ya bata tashi' saida tagamasha ya kwashe ya medasu gefe snn dauki karamar jakan da yake fita dashi yace to ni zanfita"
"Allah ya kaika lfy' ya tsayeka daga sharrin makiya ya k'uma bada'sa'a"
"amin ngd' baki bukatar komai?"
"a'a"
"Allah da gske fa"
"idan zan rinka samu h'aka a gareka yafi kabani duniya da abinda yake cikinta"
"murmushi zhrdee yai snn yace insha Allahu Zainab d'in Allah ya tsaremin ke"
"amin ngd"
"daga masa hannu tai tana masa bye bye' shima h'aka yake mata har yafita"
"yana fita d'akin Aisha yashige tana zaune a b'akin gado yai sallama' banza dashi tai' Aisha nafito zantafi kasuwa saina dawo"
"banza dashi tai"
"gani h'aka yasa be matsala yafice abinsa"
"yana fita tace kada Allah sa kadawo Dan rainin wayo kawai' k'uma wlh babu inda zani' h'aka kawai takwana da miji naje gaidata' ai dadin ma sai yai mata yawa"
"hayewa gado tai ta shinshifida kafa"
"zahradee yana fita Zainab ta h'au gado tai kwanciyarta"
"yau haka Aisha ta yini a daki ko kofa bata lekaba tananan zaune a d'akin har yamma"
"zhrdee yadawo kasuwa d'akin ta yashige da sallama yashiga' kamar bazata amsashi can kuma ta amsa' snn tace sannu da dawowa"
"yawwa sannu Aisha' ya g'ida?"
"klau kawai tace"
"gani har ya tube tana tashi daga inda take zaune' yasashi cewa tashi ki daukomi abinci"
"banyi ba"
"sbd me?"
"ba'a dakina ka kwana ba' kaje dakin da ka kwana tabaka abinci"
"amma kinsan bata girki ko"
"eh bazata iya girki ba amma zata iya kwana da miji ai"
"himm Aisha kenan' zo ki zauna muyi mgn"
"ka f'adi kawai ina jinka"
"Aisha kenan' wlh Aisha ba karami so nake makiba amma kinga niman kibata rawanki da tsalle sbd fushi' Aisha a matsayinki na babba amma wani lkc har Zainab datake kasa dake tafiki hkr' mafi yawanci lokuta wlh Aisha ni kaina nasan bana adalci a tsakaniku sakamakon soyayyar da nake maki amma behana Zainab taimi biyayya ba"
"k'uma koda laifi nayi mata koda ya bata mata rai koda wasa bata taba nunashi fushi akan abinda nayi mata ba'amma ke fa duk da irin kyautata maki danakeyi da zaran wani abu yashiga tsakanimu sai kikama fushi dani'kiduba kwanaki fa har tsawon wata kina fushi dani' wani Aisha inda wata matarce ba keba da tuni na koreta' k'uma ko ke d'in nema wlh albarkacin soyayya kawai kikaci"
"bazan boye makiba Aisha a duk lkcn da kike fushi da gaba dani wlh har banason na shigo g'idan mu hana ido dake' wai wanda nakeso nake kauna amma kuma tana fushi dani turrrr' da wani irin abin kunya"
"bari na f'adi maki wani abu da baki saniba Aisha wlh idan mace ta cika fushi duk irin soyayyar da mijinta yake mata zaiji taragu a gusa' sbd akasarin maza basuson mace me yawan fushi' idan h'aka idan har kinaso mu zauna lfy dake to wlh saikin rage wnn fushi naki"
"mgnr kice na kwana a d'akin zainab ba matatace itaba?" eyya? ".
" kibani amsa?"
"ko baki gani cikine da'ita idan da halima ai bekamata na barta tana kwana ita kadai ba' sbd cikin dare komai zai'iya faruwa' ke kuma kinga bakida komai abu Allah ya kiyaye koda rashin lfy ne yadda zaki tashi kiyi wani abu ba kamar ita ba tunda ba ciki dakeba kamar ita"
"jin h'aka yasa Aisha sa masa kuka wai yamata gori"
"nifa Aisha ba gori nayi makiba mgnce kawai sai idan baki fahimta ba"
"gorine mana SBD Allah zakace ni bana haihuwa Zainab ce mai haihuwa"
"nifa ba h'aka nake nufiba".
"h'aka nama"..
"to Aisha tunda kince h'aka ne'nace d'in k'uma wlh idan bakije kin dafami abinci yanzu nan ba na rantse da Allah sai ranki yafi h'aka baci"
"zhrdee ya karisa mgnr ne h'ade da fita yanufi d'akin zainab"
~~~ ~~~ ~~~
"Bilyaminu bedawo kano ba saida ya h'ada duk wani dukiyar Nasir wanda Fatima batasan dasu ba snn ya dawo kano"
"Fatima na zaune a parlour ita da yara su Khadijat da Jabeer suna wasa Bilyaminu yai sallama' Fatima ne ta amsa masa ya shigo" Khadijat da Jabeer a guje sukaje suka rungumesa suna f'adi oyoyo Bilyaminu Jabeer dayake shine karami yace ina ka ka kaimi dady na?"
"murmushi kawai Bilyaminu yai snn yace dadynka yai tafiya"..
" Ina yaje?"..
"shiru Bilyaminu yai snn yace ubangiji ne ya kirasa".
" to kake masa yadawo ya siyemi chocolate da ice cream kaji"
"to naji Jabeer".
" Fatima dake zaune a gefe idanuta suka cika da kwalla' Khadijat ko dayake itace babba koda batasan ma'anar mutuwa ba amma tashiji ana f'adi duk wanda yarasu baya dawowa shiyasa tunda taji akace bbnta ya rasu bata cika tambyarsa k'uma saidai duk ranar daya fado mata zama takeyi kusa da Fatima tace mome yanzu dadyna yatafi kenan bazan sake ganisaba?"
"eh Khadijat dadynku yatafi kenan bazai sake dawowa ba' k'uma koda yanzu be tafiba wataran zaitafi"
"sbd mome?"
"sbd yazama dole duk wanda kika gani a duniyarga shima zaije inda dadyki yaje"
"mome yanzu har dani dake duk muma zamu mutum"
"kwarai da gske"
"yanzu mome idan muma mu mutum zamuga dadynmu"
"eh zakiga dadynki mana"
"yawwa mome"...
"Khadijat amma kinsan abinda dadinki keso a gunki?"
"a'a mome"
"to kullum idan kinyi sallah kirinka yimasa addu'a kinji"
"naji mome' duk lkcn danayi sallah zanmasa addu'a"
"yawwa Khadijat ta"
"tun daga lkcn Khadijat tadaina dami mometa amma shi Jabeer dayake bame wayoneba. kullum mgnrsa kenan dadynsa dadynsa yadawo ya siye masa sweet da ice cream"
"shiyasa kusan kullum sai Fatima tai k'uma na rashin mijinta"
"bayan Bilyaminu su gaida da Fatima ne yace Hjy ya kari hakuri k'uma Fatima na kuka tace alhamdllh"
"Allah ya jikinsa da rahma yasa ya huta yasa mutuwa hutuce gareshi' amma a gskya anyi rashi"
"himmm kaidai bari kawai Bilyaminu' wlh ni abinda yafi damuna ma shine inda zasan garuruwan da matan da Nasir yake aura danaje na roka masa gafara ko zaisamu saukin kwanciya a makwancinsa' duk da ba yawo nakeyi dashi ba amma nasan Nasir bashida wata mummunar abinda yake aikatawa sai auren dayakeyi"
"gskya ne Hjy'idan dan wann ne babu damuwa idan kinaso ni da kaina zankaiki sbd duk wann aure2 da Alhj yakeyi yana nunami garin matan"
"to Bilyaminu har naji dadi"
"Hjy dama wata mgn ya kawoni gunki"
"to Allah yasa dai lfy ne"
"lfyr ne ma Hjy"
"ina sauraranka Bilyaminu"
"dama akan kaddarorin Alhj ne"
"wnn kaddarori k'uma Bilyaminu?"
"takardune gasunan' mika mata yai"
"tana amsa tafara budewa daya bayan daya"
"na samar takardune ne na marayu da suka karkashinsa'gidan marayun dake cikin garin birni kebbi Alhj ya dauki nawin marayu sama da dari biyu yana ciyar dasu cinsu shansu suturansu iliminsu duk Alhj ne ya dauka"
"h'aba Bilyaminu shine bantaba sani ba"
"eh lkcn yana raye nima kaina be sanar daniba saida nayi masa alkawarin bazan fadiwa kowaba hatta ke da kike matarsa"
"sbd yace alkawarine yaiwa ubangijinsa idan har zai aikata abin alkairi dan wanine ko dan duniya susani kada Allah taba shi ikon yi' acewarsa bake matarsa ba koda mahaifansane bayaso su sani' amma idan har Allah ya dauki ransa na sanar dake sbd bayaso a daina taimakawa marayun in har ba dukiyar karewa yai ba"
"a kullum idan muna zaune da Alhj yasha fadimi cewa tun lkcn da Allah yasa yai girma yasan kansa duk dare yake rokon ubangiji yanaso Allah yai masa dukiya mai tarai yawa' yatara arziki me taran yawa amma kada yabashi tsawon rai"
"idan har Allah ya cika masa burinsa shikuma ya dauki alkawarin bazai taba saba masa ba ta hanyar zina' koda Allah zai jarabcesa ya jarabcesa ta wata hanyar amma banta zina"
"ba mmki irin nasa jarabtan kenan da Allah yai masa ta hanyar auri saki".
" himm kawai Fatima tace".
"dama tun lkcn da Alhj yake kwance naso sanar dake amma Alhj yahana' lkcn da Alhj ke raye duk lkcn danazo g'ida kikaga mu kebe ba komai neba duk dai akan mgnr marayune' abinda yasa ban sanar dake ba sbd alkawarin da nayi masa ne akan bazan sanar dake ba"
"shine yanzu nace zansanar dake sbd gudun zargi"
"babu komai Bilyaminu ngd sosae Allah yasaka da alkairi yabar zumuci"
"to Bilyaminu tunda hakane insha Allahu zanyi kokarin aikatawa kamar yadda yake masu' amma idan nafita takaba dan Allah zanso ka kaini har g'idan marayun na gansu da kaina idan akwai wani abinda za'a kara akan wanda yakeyi to sai a kara"
"to babu damuwa Hjy ubangiji Allah ya jikansa da rahma"
"amin Bilyaminu"
"snn sukai sallama yatafi"
~~~~ ~~~ ~~~~
ASALIN NASIR DA FATIMA
Nasir da Fatima asalin haifanfun kano ne maifiyar Nasir itace uwar g'ida agun Alhj TASI'U sunan mahaifiyarsa Hjy RAMLATU daga ita sai Hjy BARA'UTU tabiyu kenan sai kuma Hjy HAMAMATU itace ta uku sai amarya me suna SADIYA'alhj TASI'U Nasir shine na na niyar bayan shi yanada kanni sama da ashirin sbd duk matan bbnsa suna haihuwa babu me yara kasa da goma' duk da yawansu alhamdllh be hana Alhj TASI'U bawa yaransa tarbi da ilimi boko dana zamaniba sai duk cikin yaran Alhj TASI'U yafi son Nasir sakamakon Nasir yafi sauran yaran yimasa biyayya k'uma baya aikata wani abu batare da izini Alhj TASI'U ba tun Nasir yana yaro duk wani abu yasamu na bbnsa ne gashi Allah yai masa zcyr niman na kansa gason karatu h'akan yasa yana kare secdry nasa bbnsa ya tarasa kasar waja karatu"
"bayan Nasir ya kammala karatunsa ne yaci gaba da yawo zuwa kasa kasa' a gun yawosane yagane inda ake sauya fata zuwa jakuna' h'akan yasa beyi kasa a gwiwa ba yasanarwa bbnsa tunda dama sana'arsa kenan' tun daga lkcn Nasir yakoma business yana kwaso fata yana fita dashi idan yasiyar saiya siyo kayan da ake bukara anan g'ida yakawo da h'aka Nasir ya bukasa"
"gani yanzu har bataci idan bakada ilimi yakoma karatu a kasar jawan yahadu da Fatima itama tajeyin master dinta abu kamar wasa suka kunle soyayya me karfi"
"har suka kammala karatunsu' ita Fatima tadawo g'ida Nigeria shikuma Nasir yaci gaba da karatunsa har saida yai doctoring degree d'in sa snn yadawo g'ida Nigeria' ko kafin yadawo mahaifin Fatima ya samar mata aiki a nan kano daya daga cikin company sa"
"Nasir yana dawowa ya sanarwa Alhj TASI'U da mgnr Fatima akan yanaso aje a nima masa aurenta"
"Alhj TASI'U beyi kasa a gwiwa ba yatura g'idan su Fatima' amma a lkcn Alhj SHU'AIBU mahaifun Fatima yace bazaibawa Nasir Fatima ba' sbd yar'sa bazai iya riketaba' Nasir yayi2 amma ina Bbn Fatima yakasa ya tsare' tun Fatima na boye damuwarta har tazo takasa boyewa' a kowani lkc idan har yana Nigeria sunanan like da juna gani haka yasa Alhj shu'aibu yaiwa Nasir walakanci wanda koda karene bazai dauka ba"
"daga lkcn yan'uwan Nasir suka tsani Fatima' shiko Nasir ko'a jikinsa' gani suna like da juna yasa Bbn Fatima ya hanata fita ko'ina hatta aikima yahana"
"tun daga lkcn Fatima ta kwanta ciwo kamar zata mutu'duk da irin walakanci da ake masa amma be hanashi zuwa dubata idan bbnta yafita"
"gani Fatima na niman rasa ranta yasa bbnta amincewa amma da sharadi"
"Nasir yace ya amince' koda da wasane yaji labarin wani abu yasami Fatima da kansa zaizo har g'idan ya dauketa"
"Nasir yace ya amince' akayi aure' bayan aure yan'uwan Nasir sukasa Fatima a gaba zagi dacin mutunci babu irin Wanda bata ganiba amma sai idan Nasir baya kasan suke mata harda karuwama sun kirata"
"Fatima bata kara tsinkewa da dangi Nasir ba saida sukazo basu samu haihuwa ba'wasuma cewata sukai takare zubar wane a waje yasa da tai aure bata samu ciki ba"
"gani h'aka yasa suka fara niman haihuwa duk wani hospital dake kano suje amma ba'a dace ba' gani h'aka yasa ya dauketa sukabar garin yakoma benni kebbi da zama' duk da haka basu zauna ba duk inda sukaji anabada magani sai sunje' Fatima bata samu cikin Khadijat ba saiba suka shafe shekara goma shabiyar snn suma samu"
"lkcn da suka fahimci cewa burinsu ya cika daga Nasir har Fatima murna ba'a musaltawa"
~~~ ~~~ ~~~
CONTINATION
zhrdee yana kwance a d'akin' Zainab ciki dare tanajin fitsari batai masa mgn ba lallabewa tai ta sauka taje toilet d'an yin fitsirin har tayi zata mike ashe sabulu ya f'adi lkcn da zhrdee yadawo kasuwa yai wanka be saniba daga kafar da Zainab saikan sabulu jinta kawai tai kamar an dauketa ne an likata da kasa "
"wani irin ihu tai' daga lkcn batasan inda takeba"
"a birkice zhrdee ya falka' gani ba Zainab akusa dashi toilet kawai yanufa sbd yasanta da yawan fitsiri"
"a guje yashiga ganita kawai yai kwance jini na faman bulbula kamar fanfo ita k'uma bata motsi"
"ihu yasa h'ade da daukar yanufi mota yana tafe yana ihu"
"ihun sane yasa duk yan'gida tashi' dukkansu a guje sukayo bangarensa' tun kafin su karasa shiga suka hango jini"
"itama Hjy da Aisha ihu sukasa h'ade da kuka"
"su yya Shamsudee da Abba waje suka fita gani zhrdee dauke da Zainab yana ihu da sauri Nurudee yaje ya tayashi daukarta shikuma Shamsudee komawa yai ciki ya dauko key din mota suka sata zuwa hospital"
"shiko Abba dake tsaye tamaza kawai yai"
fow
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
_~*IDAN RANA YAFITO TAFIN HANNU BATA RUFEWA'FARIN WATA SHA KALLO TAURARO TSAYA GABAN MAKIYANKI TUNRMI TSAKAR G'IDA SHA LUGUDE' MIRUCIN KAN DUTSE BAKI FITOBA SAIDA KIKA SHIRYA' CARBIN KWAI MAI WIYAR JA. SIS AMINAT KABEER KIRU ( MMN JABEER) ALLAH YABAR KAUNA DA ZUMUCI*~_
*SISTER BATUL ADAM JATAU a gskya naji dadin bayani da kika akan matan da suke yarda mazajebsu ba amfani dasu ta dubura a ganinsu h'akan shine wayewa' idan ko h'akan shine wayewa turrrr da irin wann wayewar, masu irin wnn dabi'ar ubangiji Allah ya shiryesu yasa su gane' wanda kuma basu aikata h'akan ba yawosu bane face tsarewar ubangiji' Allah ka tsaremu ka tsare imanimu' ke kuma Allah yabaki ladar fadakarwa amin*
*Aminci 1-2 Mmn uswan grp especially long live our grp Hausa Nvl gskya inajin dadi nuna kaunarku da kulawarku akan wnn Nvl d'in comment d'in ku ke karamin karfin gwiwa ngd sosae da kaunarku a gareni*
4⃣2⃣
"yya Shamsudee ne kejan mota' shikuma zahradee yana rungume da zhrdee a baya yana faman jijjigata h'ade da kiran sunanta amma ina ko a lkcn babu inda ke motsi"
"zhrdee dake rungume da'ita besan lkcn daya fashe da kuka ba yana f'adin dan Allah Zainab kitashi' kada ki mutu pls Zainab kitashi"
"yya Shamsudee dake tuki babu abinda yakeyi sai faman zuba gudu kamar zai tashi sama"
"yya Nurudee shima ya fito da mota gani Hjy zata shiga yasa Abba cewa ta tsaya a g'ida ita da Aisha sbd be kamata duk a watse abar g'ida ba kowaba' har Nurudee yatada mota Abba yatuna cewa zhrdee ya fita babu Riga a jikinsa' dagashi sai gajeran wando da sglet' komawa ciki yai ya dauko masa jallabiyarsa snn yazo suka shiga mota"
"su zhrdee suna shiga hospital d'in be tsaya yya Shamsudee yai parking da'kyau ba ya b'ude mota yafita' dakar yake yawo Zainab sbd nawin datai' Shamsudee yana fita a guje yaje ya kira wata nurse sukazo da gadon daukar marasa lfy aka kinkimi Zainab zuwa ciki"
"direct d'akin doct aka kaita' zhrdee yaso shiga dakina amma nurse d'in suka hanashi tsayuwa yai dab da kofar yana kwalla h'ade da lekar d'akin da glass' gani h'aka yasa yya Shamsudee kamo hannu zhrdee yajashi suka zauna akan wani betch' doct yana duba Zainab yace tana bukatar emergency operation' sbd idan ba'ayi mata operation ba za'a iya rasata gaba daya'daga ita har abinda yake cikinta"
"daya daga cikin nurse d'in dake d'akin ne ta fito ta sanar masu' yya Shamsudee ne yace aje ayi ko nawane zasu biya' nurse tace waye zaiyi signtre Shamsudee ya amsa yai' saiga su Abba sun shigo"
"yya Shamsudee ne yai masu bayani abinda ake cikin' a take Abba yashige gun doct mukai mgn ya biya' yya Nurudee yamikawa zhrdee riga yasa"
"Abba yana gama biya kudin operation d'in aka fito da Zainab' daga ita sai wani farin kyale da aka rufeta dashi iya wiya' tana shinfide kamar gawa ko motsi batayi' saidai dan dake cikinta kawai ke motsi' har za'a shige da'ita dayake doct d'in take ne yace mijinta yazo suyi sallama' koda zhrdee yaje kan Zainab kasa cewa kamai yai sai kuka yana rike da hannunta"
"gani h'aka yasa Abba kamo zhrdee rungume h'ade da cewa a shige da'ita kawai"
"nasiha Abba yai tayi wa zhrdee suma su yya duk suna gefensa suna dafe dashi' saida ya numfasa snn suna koma gefe suka zauna suna jiran abinda Allah zaiyi"
"duk mgnr da sukeyi zhrdee jinsu kawai yakeyi amma besa bakiba sbd yariga ya shiga duniyar tunani h'ade da dayasani abinda yakewa Zainab na rashin adalci a tsakanisu da Aisha' yanzu idan ta mutu ina zanje da hakkinta?" ta yaya zanroketa gafara ta yafemi' da sauri yace Allah madai yasa kada ta mutu "
"around kwata After 1AM aka shiga da Zainab babu wanda yafito yada dasu kala' wata nurse ce kawai take kaida dawowa ita d'in ma koda su mata mgn bata sauraransu' gashi har ana niman 4AM gaba daya hankalinsu yatashi most especially zhrdee' kurum baka kawai yai yana saurarin result d'in da zaiji' idanusa ko duk su kankafe su bushe babu hawayen k'uma' shida yake gwani kuka yau dai yayi ya gaji"
"yana cikin sai wata nurse ta fito daga d'akin operation d'in tana fara'a' suma ganita yasa duk suka mike tace dasu congrats ansamu baby boy' da sauri zhrdee yace what about the mother?"
"vary soon zatawo dawo normal d'an yanzu dai docts suna kanta".
"himm kawai zhrdee yace' gefe suka koma suka zauna' after few minutes aka fito da baby dauke cikin wani d'an karami kwale' da sauri yya Shamsudee ya tareta ta mika masa baby".
" wata nurse ce tasake fitowa tace ana bukatar jini sbd ta zubar da jini dayawa' a take zhrdee yace adibi nasa"
"lab sukaje aka gwada snn aka diba'
Nurudee ne yake rika dashi suka dawo sbd gudun kada ya f'adi"
"shiko b'akin Shamsudee har kuni sbd murna' passing2 sukeyi a tsakanisu amma banda zhrdee' ba'a fito da Zainab ba sai bayan awa biyu da fitowar baby snn aka fito da Zainab"
"da sauri zhrdee ya mike yana biye dasu' suna gaba yana baya har suka isa d'akin daza'a kaita' har dashi yasa hannu aka shinfidata a gado snn suka gyara ta snn sukasa mata jini"
"zahradee yana zaune rike da hannu Zainab su Abba suka shigo d'akin' gani h'aka yasa nurse tace dasu Dan Allah sufita a barta ita kadai"
"su Abba ne suka fita amma zhrdee yananan zaune da'ita a d'akin'bayan su fitane Abba ya kira Hjy ya sanar da'ita abinda ake ciki' bayan su gama mgn da Hjy ne ya kira *Alhj Musa* Bbn Zainab ya sanar dashi".
"Hjy na idar da sallar asuba tazo hospital d'in dauko da kayan baby's a hannu' tana shiga hospital d'in inna itama tana shiga suna haduwa duk suka karinsa ciki' yya Shamsudee ne ya taresu yai masu iso zuwa cikin d'akin" inna ce tafara shiga sbd baza'a bari su shiga dukkansu su biyu ba' bayan ta shiga ne zhrdee yafita' snn Hjy ta shiga koda suka duba Zainab kwance kawai take babu abinda motsi a jikinta inba numfashiba"
"toilet d'in dake cikin d'akin' Hjy ta shiga taima baby wanka tasa masa kayan sanyi' lkcn su Abba suna masallaci suna sallar asuba' ko kafin su dawo Hjy ta shirya baby' su yya Shamsudee suka amshi sukai ta daukarsa Pict snn suka g'ida"
"zhrdee yana shiga Aisha tai kamar batasan da mgnr haihuwar ba tace yah!! me jiki?"
"da sauki" ansamu baby boy".
"wani irin dumm taji a zcyrta a take kwalla suka zubo mata' da sauri ta goge sbd kada yagane' shiko zhrdee kwanciya yai a rigigine h'ade da rufe ido amma ba bcc yakeyi ba' kawai dai yarasa abinda ke masa dadine a ransa' duk da azirtashi da Allah yai da babban kyauta"
"Aisha dake zaune gefensa shiru tai h'ade da zuba masa ido tana kallonsa' shima zhrdee dake kwance besan lkcn da bcc ya daukesa ba' saida be dade yana bcc ba' ya falka' yana falkawa bethroom ya shiga yai wanka ya canza kaya dan yaci abincin da Aisha ta kawo masa ya mike zaifita'fuskansa daure babu fara'a Aisha tace nazo mutafi?"
"a'a' kawai yace yashige".
" zhrdee yana shiga hospital d'in *Alhj Musa* yana shiga' dukawa yai har kasa ya gaidashi a ladabce' amsawa yai h'ade da tambayar me jiki' snn suka karisa ciki" suna shiga kallo daya yaiwa Zainab girgiza kai' sbd har a lkcn bata falka ba'
"Zainab har yamma ko motsi batayi saidai numfashi a lkcn ne hankalin kowa yatashi' zhrdee yasake komawa gun doct yimasa bayani' tare sukazo yasa dubata yace babu damuwa sbd tana numfashi koma yana tafiya normal insha Allahu zata dawo daidai"
"shiru kawai zhrdee yai h'ade da zubawa Zainab ido' da dare yai inna tace Hjy taje g'ida ita zata tsaya da Zainab' Hjy tace to babu damuwa Allah yabata lfy".
" duk sukace amin"
"zhrdee da Hjy suka koma g'ida' zhrdee yadai bi Hjy ne kawai amma hnklinsa na baya' koda Aisha ta kawo masa abinda be'iya ciba haka ta meda kitchen suka kwanta yau kam kodan hiran daya saba beyiba'asallatun farko ya tashi wanka yai kafin lkcn zuwa masallaci yai' saida yai shirinsa tsaf snn yaje sallanaci daganan bayan ya'idar yawuce hospital be tsaya jiran su Abba da Hjy ba".
"yana shiga d'akin yaga inna na sallah akan Zainab kawai yanufa yadda ya barta haka yazo ya sameta kwance sharaf kai kawai ya kada alamar tausayawa' ruwa ya diba a hannu ya shafe mata fuska dashi snn yasa tissue ya goge fuskan' daidai lkcn baby ya tashi yana kuka' da sauri zhrdee yaje ya daukesa ya rungume sa'gani be daina kukanba yasa inna yanke addu'arta ta amshesa tana jijjigashi"
"dukawa zhrdee yai suka gaisa h'ade da tambyar maijiki"
"wlh yadda kabarta h'aka take amma doct yashigo ya dubata yace babu komai"
"to kawai yace' snn yakoma ya zauna a gefenta"
"da safe Aisha sukazo da Hjy dasu
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 23 Chapter of 38